Kotun koli ta daga shari;ar masarautar Kano da Aminu Ado bayero da Muhammadu Sanusi II ke jagoranta zuwa bayan zaben shugaban kasa da gwamnoni na 2027.
Kotun koli ta daga shari;ar masarautar Kano da Aminu Ado bayero da Muhammadu Sanusi II ke jagoranta zuwa bayan zaben shugaban kasa da gwamnoni na 2027.
Gwamnatocin Najeriya da Turkiyya za su kafa cibiyar horas da sojoji a Najeriya domin taimakon kasar ta magance matsalar tsaro da ta yi katutu a Najeriya.
Darajar Naira ta karu a kan Dalar Amurka a kasuwar musayar kudi ta NFEM. Masana sun bayyana cewa hakan zai shafi masu sayo kaya da masu fitar da su zuwa ketare.
Jam'iyyar PDP mai adawa a Najeriya ta yi watsi da barazanar kai ta kara gaban kotu da tsohon gwamnan jihar Jigawa, Sule Lamido, ya yi kan kasa sayen fom din takara.
Alhaji Aliko Dangote ya tura ma'akatan da ya kora zuwa jihohin Zamfara, Borno Benue bayan dawo da su bakin aiki. An kori ma'aikatan ne bayan rikici da PENGASSAN.
Sarkin Hausawan Makurdi, Alhaji Rayyanu Sangami ya rasu kwana 35 da samun mulki. Ya rasu bayan jinya a Kaduna. Izala da kungiyar Hausawa sun yi ta'aziyya.
EFCC ta bayyana cewa wasu daga cikin yan kasuwar ma'adanai da duwastu masu daraja na da hannu a harkokin daukar nauyin ta'addanci a yankunan Najeriya.
Gwamnatin Bauchi ta amince da nadin Birgediya Janar Marcus Kokko Yake (mai ritaya) a matsayin Sarkin Zaar (Gung-Zaar) na farko a tarihi, mutane sun ce ba su so.
Gwamnan jihar Kebbi, Nasir Idris, ya sauya ma'aikatu ga wasu daga cikin kwamishinoninsa. Ya ce matakin na daga cikin manufarsa ta inganta ayyuka.
Dakarun sojojin Najeriya sun yi arangama da 'yan ta'addan kungiyar ISWAP a Borno. Sojojin sun samu nasarar hallaka 'yan ta'adda tare da kwato makamai.
Rahotanni sun bayyana cewa tsohon gwamnan Kano, Dr. Abdullahi Umar Ganduje da sauran wadanda ake tuhuma a kotu sun kawo tsaiko a zaman ranar Litinin.
Labarai
Samu kari