A labarin nan, za a ji jihohin Arewa takwas da Sanata Abdul Ningi ke ganin ya kamata a hana ayyukan siyasa gabanin zaben 2027 saboda matsalolin rashin tsaro.
A labarin nan, za a ji jihohin Arewa takwas da Sanata Abdul Ningi ke ganin ya kamata a hana ayyukan siyasa gabanin zaben 2027 saboda matsalolin rashin tsaro.
Majalisar dokokin jihar Oyo ta yi magana kan batun shirin tsige Gwamna Seyi Makinde. Majalisar dokokin ta bayyana cewa zancen yana da nasaba da siyasa.
A labarin nan, za a ji cewa Sanata Natasha Akpoti Uduaghan ta bayyana cewa ta gayyaci Sanata Godswill Akpabio zuwa kaddamar da aiki ne saboda bin doka.
Dan takarar shugaban kasa a SDP a zaben 2023. Adewole Adebayo ya ce babu wani alheri da za a samu a mulkin soja a Najeriya. Ya ce dimokuradiyya ta fi.
Gwamnatin Bola Tinubu ta kaddamar da sabon tsarin haraji da zai fara aiki 1 ga Janairu 2026, don rage wa matasa da kananan ‘yan kasuwa nauyi wajen biyan haraji.
A labarin nan, za a ji cewa Fadar Shugaban Kasa ta ce an sanya harajin man fetur da dizel ne domin baiwa matatun mai da ake da su a cikin Najeriya dama.
Alhaji Aliko Dangote ya bayyana dalilin kin sayen matataun man Najeriya. Ya ce akwai kungiyoyi da masu kudi da ya kamata su saye matatun NNPLC a Najeriya.
Wasu rahotanni sun ce hukumar EFCC da NFIU sun fara bincike kan yadda aka so amfani da wasu kudi a shirin kifar da gwamnatin shugaba Bola Ahmed Tinubu.
Cocin HEKAN a Kaduna ya tabbatar da cewa an kashe Fasto Yahaya Kambasiya tare da sace mutane sama da 20 a wani sabon harin da ’yan bindiga suka kai a Jihar Kaduna.
A labarin nan, za a ji cewa rundunar tsaron kasar nan ta yi sauye-sauye da dama, inda aka canjawa manyan sojoji akalla 67 wuraren aiki bayan nada hafsoshin tsaro.
Rundunar sojin Najeriya ta tabbatar da cewa jami’ai biyu sun tsere bayan sun shiga cikin jerin wadanda ake zargi da shirin juyin mulki da nufin kifar da gwamnati.
Labarai
Samu kari