Rundunar yan sandan jihar Kaduna ta ce bincike ya nuna wasu mutum 17 na da hannu a kisan Malama Ummulkhairi kuma tuni aka gurfanar da su a gaban kotu.
Rundunar yan sandan jihar Kaduna ta ce bincike ya nuna wasu mutum 17 na da hannu a kisan Malama Ummulkhairi kuma tuni aka gurfanar da su a gaban kotu.
Janar Ibrahim Badamasi Babangida mai ritaya ya koka cewa Najeriya na rasa shugabanni masu ɗabi’a, gaskiya da kishin ƙasa irin na marigayi Janar Hassan Katsina.
Rundunar 'yan sandan Oyo ta tabbatar da sace Ibukun Otesile, diyar wanda ya kafa cocin Jesus Is King Ministries. CAN ta aika sako ga jami'an tsaro.
Sojoji sun bayyana a gidan talabijin na Benin inda suka sanar da rushe gwamnati, alamu na juyin mulki da ya kifar da Patrice Talon wanda ya shafe shekaru a mulki.
Gwamnan jihar Edo, Monday Okpebholo, ya fasa kwai kan matsalar garkuwa da mutane da ake fama da ita. Ya nuna yatsa ga 'yan siyasa masu neman mulki.
Gwamna Umo Eno ya tallafa wa mawakin yabo wanda ya kasance makaho Chris Vic da filin ƙasa, gida, da jarin N100m domin karfafa dogaro da kai a Akwa Ibom.
Gwamnatin Tarayya ta raba N3.7bn a matsayin lamuni ga ma’aikatan manyan makarantun gaba da sakandare domin tallafa musu a karkashin shirin TISSF.
Kamfanin Winhomes Estate ya shigar da ƙarar gaggawa a kotu domin hana gwamnati shiga ko rusa filinsu mai girman hekta 18 a Okun-Ajah a jihar Lagos.
Aliko Dangote ya shawarci manyan ’yan Najeriya su rage kashe kuɗaɗe kan jiragen sama da Rolls-Royce su zuba kuɗi a masana’antu da samar da ayyukan yi.
Sojojin Najeriya biyu sun tsira lafiya bayan sun yi hatsari a jihar Niger wanda ya faru da jirgin, bayan matsala da ta taso jim kaɗan da tashin jirgin a Kainji.
Labarai
Samu kari