Rahotanni sun ce an kashe shugaban Miyetti Allah na Benue, Ardo Muhammad, da wani mutum bayan harin kwanton bauna a Otukpo yayin da ake ci gaba da bincike.
Rahotanni sun ce an kashe shugaban Miyetti Allah na Benue, Ardo Muhammad, da wani mutum bayan harin kwanton bauna a Otukpo yayin da ake ci gaba da bincike.
Wata babbar kotun tarayya da ke zamanta a birnin Lokoja na jihar Kogi, ta sauya janye hukuncin da ta bada na tilastawa hukumar INEC yin rajistar jam'iyyar NDC.
Dan bindiga, Bello Turji ya fito da sabon bidiyo yana karyata zargin cewa Bello Matawalle ya ba ’yan bindiga kuɗaɗe, yana cewa ba a taba ba shi miliyoyi ba.
Hukumar Yaki da Cin Hanci da Rashawa, EFCC ta bayyana cewa har yanzu Abubakar Malami bai cika sharuddan da aka gindaya masa lokacin da aka ba da belinsa ba.
Malamin Musulunci, Sheikh Ahmad Mahmud Gumi ya ce karamin ministan tsaro, Bello Matawalle ya taka rawar gani wajen samar da tsaro a jihar Zamfara.
Hukumar Alhazan Najeriya watau NAHCON ta sanar da bude shafin daukar malaman lafiya da za su yi aikin hula da lafiyar mahajjata a aikin hajjin 2026.
Wani matashi mai shekaru 25, Adamu Abdullahi, ya rasa ransa bayan jama’a sun yi masa duka a karamar hukumar Suleja, jihar Niger, kan zargin kashe mahaifiyarsa.
Yan kasuwa masu zaman kansu da ke da rumbunar ajiyar fetur sun fara bin aahun Dangote wajen rage farashi, ana tsammanin litar fetur za ta dawo kasa da N800.
Majalisar dattawa ta fara tantance sunayen jakadu da Shugaba Bola Tinubu ya miƙa mata, inda ta tantance mutum mutum 3 da suka fuskanci tuhume-tuhume.
Gwamnan Bayelsa, Douye Diri, ya yi jimamin rasuwar mataimakinsa Lawrence Ewhrudjakpo, yana cewa mutuwarsa babbar rashi ce ga gwamnati da jihar baki ɗaya.
Shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ya gana da Gwamna Uba Sani na Kaduna, Gwamna Alia na Benuwai da Gwamna Bassey Otu na jihar Kuros Riba a Aso Rock.
Labarai
Samu kari