Gwamnatin Tarayya ta fitar da jerin sunayen mutane da ƙungiyoyi 48 da aka ayyana a matsayin wadanda ke tallafa wa ayyukan ta'addanci a Najeriya na shekarar 2026.
Gwamnatin Tarayya ta fitar da jerin sunayen mutane da ƙungiyoyi 48 da aka ayyana a matsayin wadanda ke tallafa wa ayyukan ta'addanci a Najeriya na shekarar 2026.
Tsohon babban hafsan tsaron Najeriya, Janar Lucky Irabor ya nuna takaici kan munanan kalaman da Wike ya fada wa A. M Yerima duk da yana sanye da kakin soja.
Musulunci ya samu karuwa da wata matashiya ta karɓi Shahada a radin kanta, inda malam Adamu Ashaka da Baban Chinedu suka ba ta shawarwari kan kalubale.
Sojojin Najeriya sun kashe 'yan ta'adda da dama, sun ceto mutum 67, sun kama 94 cikin makonni biyu, tare da kwato makamai da lalata sansanonin miyagu.
Kungiyar IPMAN, ta 'yan kasuwar mai ta ce sayen fetur kai tsaye daga Dangote zai sa farashin mai ya sauka a gidajen mai a fadin Najeriya. Ta yi korafi da NMDPRA.
Mutum ɗaya ya mutu, shida sun ji rauni a turmutsutsin da aka samu a gidan Ministan Tsaro, Bello Matawalle a Gusau. An ce lamarin ya faru ne a ziyarar ministan.
Rahotanni daga jihar Kwara sun nuna cewa yan bindiga sun yi garkuwa da Alhaji Abubakar Sise, dan kasuwa kuma tsohon shugaban PDP a mazabar Boriya–Shiya.
A labarin nan, za a ji cewa wasu garuruwa a Zamfara sun bayyana cewa sun gamu da sabon kalubalen yan ta'adda d ake neman haraji daga tsakanin N4m zuwa N40m.
Labarin ya yi bincike kan wani labari da ya yi ikirarin cewa shugaban Amurka, Donald Trump ya yi ikirarin kama shugaban Najeriya, Bola Tinubu cikin sa'o'i 24.
Gwamna Monday Okpebholo a jihar Edo a Kudancin Najeriya ya yi kira ga al’ummar Musulmi su ci gaba da marawa Shugaba Bola Tinubu baya domin kawo ci gaba a kasa.
Labarai
Samu kari