Rahotanni daga jihar Borno sun tabbatar da cewa bam ya tashi a wani masallaci da ke babbar Kasuwar Gamboru a Maiduguri a lokacin da mutane ke sallah.
Rahotanni daga jihar Borno sun tabbatar da cewa bam ya tashi a wani masallaci da ke babbar Kasuwar Gamboru a Maiduguri a lokacin da mutane ke sallah.
Babbar kotun Abuja ta ba da belin tsohon Ministan Shari'a Abubakar Malami, inda aka sanya sharuda masu tsanani da kuma ranar ci gaba da shari'a a 2026.
Yayin da ake fama da matsalar tsaro a wasu jihohin Najeriya, ana yawan kira Bola Tinubu ya sanya dokar ta-baci duba da yawan al'umma da ake kashewa a kullum.
Kamfanin fasahar zamani na Techopi ya ba matasa 20 horo na musamman game da inganta fasaha da habaka basirar da Allah ya ba su a jami'ar jihar Gombe.
Dakarun sojojin Najeriya sun samu nasarar hallaka 'yan ta'addan Boko Haram bayan sun yi gumurzu a jihar Borno. Sojojin sun samu nasarar ne a wasu hare-hare.
Wasu bayanai da ke fitowa daga hukumomin ICPC da EFCC na nuka cewa hadimin gwamnan Kano ya yi amfani da yan canji wajen cire biliyoyin Naira daga asusu.
Dakarun sojojin saman Najeriya sun yi ruwan wuta kan 'yan bindiga a jihar Zamfara. Hare-haren da aka kai sun tilastawa 'yan bindigan sako mutanen da suka sace.
Mataimaki shugaban kasa, Sanata Kashim Shettima ya ziyarci jihar Kaduna daurin auren jikar tsohon shugaban kasa, Muhammadu Buhari tare da gwamna Uba Sani.
Yan uwan juna sun rasa rayukansu a wani mummunan hatsari da ya rutsa ayarin mataimakin kakakin Majalisar dokokin jihar Abia a hanyar dawowa daga Fatakwal.
Hausawan da aka yi wa rusau a kasuwar Alaba Rago a jihar Legas sun bayyana cewa sun shafe shekaru kusan 50 da kafa kasuwar. Sun bukaci a musu adalci.
An taso Sanata Adamu Aliero da ministan kasafi da tsare-tsare, Atiku Abubakar Bagudu a gaba domin su ja baya game da siyasar shekarar 2027 a jihar.
Labarai
Samu kari