Kasar Musulunci ta Iran ta bayyana cewa a binciken farko da ta yi, ta gano cewa ta yi asarar akalla Dala biliyan 270 a yakinta da hadin gwiwar Amurka da Isra'ila.
Kasar Musulunci ta Iran ta bayyana cewa a binciken farko da ta yi, ta gano cewa ta yi asarar akalla Dala biliyan 270 a yakinta da hadin gwiwar Amurka da Isra'ila.
Kungiyar limamai da malaman musulunci ta Ogun ta yi fatali da yunkurin maida makarantun mishin ga kiristoci, sun ce hakan rashin adalci ne ga musulmai.
Babban hafsan sojojin saman Najeriya, Air Marshal Sunday Aneke, ya sha alwashin kwato dukkanin wuraren da ke hannun 'yan ta'adda. Ya ce ba za su yi kasa a gwiwa ba.
kwamandan rundunar OPEP a jaihar Filato, Manjo Janar Folusho Oyinlola ya jagoranci tawaga zuwa masallaci da coci domin samar da zaman lafiya a jihar Filato.
Wasu 'yan bindiga dauke da makamai sun kai hare-hare a jihar Neja inda suka tafka ta'asa. Miyagun sun hallaka 'yan sa-kai tare da yin awon gaba da mutane da dama.
Mutanen yankin Aba na jihar Abia sun bukaci majalisar dokoki ta tabbatar da kafa jihar Aba a Najeriya. Sun bayyana cewa sun samu goyon bayan kafa jihar.
Rikicin Nyesom Wike da wani soja, A.M Yarima ya jawo saka bakin shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu. Wike ya dauke motar rusa gini a filin da soja ya hana shi shiga.
Gwamnan Kano, Abba Kabir Yusuf na shirin gabatar da kasafin kudin 2026, wanda zai kafa tarihin zama na farko da zai lakume akalla Naira tiriliyan 1 a jihohin Arewa.
Segun Sowunmi ya zargi gwamnatin Tinubu da rashin daukar matakin sa ya dace kan takaddamar da ministan Abuja, Nyesom Wike ya yi da matashin soja, A. M Yerima.
Gwamna Abba Yusuf ya amince da dokar kafa kwalejin fasaha ta Gaya domin fadada ilimi, karfafa fasaha, da samar da damar aiki ga matasa a fadin jihar Kano.
Rundunar ƴan sandan jihar Kano ta ce tana binciken domin gano waɗanda ake zargi da hallaka wasu matan aure, uwargida da amarya, ta hanyar cinna musu wuta.
Labarai
Samu kari