A labarin nan, za a ji cewa Sheikh Ahmed Gumi ya bayyana cewa akwai bukatar kasar Najeriya ta gaggauta datse duk wata alakar soji da gwamnatin Amurka.
A labarin nan, za a ji cewa Sheikh Ahmed Gumi ya bayyana cewa akwai bukatar kasar Najeriya ta gaggauta datse duk wata alakar soji da gwamnatin Amurka.
A labarin nan, za a ji cewa Sheikh Ahmed Gumi ya bayyana cewa akwai bukatar kasar Najeriya ta gaggauta datse duk wata alakar soji da gwamnatin Amurka.
Binciken hukumar NSIB ya gano cewa wasu matukan jirgin saman Air Peace sun sha giya da kwayoyi kafin sauka. Lamarin ya tayar da hankalin fasinjoji 103.
Kungiyar ma'aikatan kananan hukumomi watau NULGE ta koka kan rashin fara biyan ma'aikatan kananan hukumomi albashin N70000 a Kaduna, Borno da Gombe.
A labarin nan, za a ji cewa gwamnatin tarayya ta ankarar da jama'a a kan labarin cewa ta fara shirin daukar wasu sababbin ma'aikata guda 3,000 a kasar nan.
Tsohon shugaban kamfanin NNPCL, Mele Kyari ya yi magana bayan gayyatar da EFCC ta masa domin amsa tambayoyi kan badakalar kudin gwamnatin Najeriya.
A yayin da Abdullahi Gandje ya kafa kwamitin binciken kwamandojin Hisbah 44 da aka kora a Kano, tsofaffin jami'an sun gana da Sanata Barau Jibrin a Abuja.
A labarin nan, za a ji cewa gwamnatin Mai Mala Buni ta jihar Yobe ta bayyana takaicin yadda aka dawo da labarin kisan mutum 84 a Mafa a matsayin wanda ya faru yanzu.
Farfesa Wole Soyinka ya bada labarin yadda aka yi garkuwa da shi a Romania. An tilasta masa ya bayar da bayanan asusun bankinsa a wani wuri mai duhu.
Mataimakin shugaban kasa, Sanata Kashim Shettima ya bukaci PFSCU ta gaggauta raba wa manoma lamunin Naira biliyan 250 domin bunkasa noma a Najeriya.
Gwamna Bala Mohammed ya amince da korar wani babban jami'i a ma'aikatar ilimi ta Bauchi, Emos Joshua bisa zargin cin zarafin dalibai a kwalejin gwamnati, Azare.
Labarai
Samu kari