A labarin nan, za a ji cewa wani tsohon ɗan Boko Haram ya kashe jami'in tsaron CTJF a yayin da sa-in-sa ta shiga tsakaninsu a jihar Borno, an fara bincike.
A labarin nan, za a ji cewa wani tsohon ɗan Boko Haram ya kashe jami'in tsaron CTJF a yayin da sa-in-sa ta shiga tsakaninsu a jihar Borno, an fara bincike.
Wani mutumi a Dutse da ke jihar Jigawa ya fasa aurar da ‘yarsa ana saura kwana daya saboda goyon bayan saurayin ga Shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu na Najeriya.
Wasu 'yan bindiga masu garkuwa da mutane sun sace dalibai da malamai a wata makaranta a jihar Neja bayan sace wasu da dama a jihar Kebbi da kai hari Kwara.
’Yan sanda sun cafke Gandonu Lowe a Yewa ta Kudu bayan kama shi yana yunkurin tserewa da gawar matarsa da ya nade cikin buhu ya ɗaure a babur dinsa.
Jakadan Amurka a Majalisar Dinkin Duniya, Michael Waltz, ya kai rahoto kan “kisan Kristoci” a Najeriya zuwa kwamitin tsaro na Majalisar domin daukar mataki.
Wata 'yar majalisar Amurka, Sara Jacobs ta soki matakin Donald na barazanar kai hari Najeriya kan zargin yi wa Kiristoci kisan kare dangi. Ta ce hakan ya saba doka.
Sanata mai wakiltar Abia ta Arewa a majalisar dattawa, Uzor Orji Kalu, ya bayyana cewa akwai dalilin da ya sanya Mai girma Bola Tinubu bai je jihar Kebbi ba.
Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya umarci karamin ministan tsaron kasa Bello Matawalle ya koma Kebbi domin sa ido kan batun sace dalibai mata 24 a Maga.
Tsohon shugaban NEPC, Mista Olusegun Awolowo, ya rasu yana da shekara 62a duniya, lamarin da iyalansa suka tabbatar a wata takaitacciyar sanarwa.
Ɗan majalisar tarayya a Najeriya, Hon. Obi Aguocha ya roƙi a tausaya wa Nnamdi Kanu a kotun tarayya Abuja, bayan an same shi da laifin ta’addanci.
Wasu 'yan bindiga dauke da makamai sun kai harin ta'addanci a jihar Sokoto. Miyagun sun hallaka mutane tare da sace iyaye mata da jariran da suke shayarwa.
Labarai
Samu kari