Ministn ayyuka, David Umahi ya bayyana shirin gwamnatin tarayya na zama da kamfanonin siminti domin duba yiwuwar rage tsadar da yake yi a Najeriya.
Ministn ayyuka, David Umahi ya bayyana shirin gwamnatin tarayya na zama da kamfanonin siminti domin duba yiwuwar rage tsadar da yake yi a Najeriya.
Sarauniya Zaynab ta bayyana cewa ta auri sakataren gwamnatin tarayya ne saboda sun fahimci juna kuma manufarsu daya game da taimakon al'umma a kasar nan.
Babbar kotun tarayya mai zama a Abuja ta shirya zama da sauraron bukatar ba da belin tsohon ministan shari'a, Abubakar Malami, wanda ke tsare a gidan yari.
Gwamnan jihar Bauchi ya nuna bacin ransa kan alakanta shi da yan ta'adda, ya zargi Wike da kokarin kunna wuta a Bauchi, lamarin da ministan ya karyata.
Firaministan kasar Israila, Benjamin Netanyahu, ya bayyana cewa ana muzgunawa Kiristoci a Najeriya. Ya nuna cewa yana aiki don kawo musu dauki na musamman.
Shugaban Majalisar Dattawa, Sanata Godswill Akpabio ya umarci lauyoyinsa su janye duk wata kara da ya shigar a kotu kan wadanda suka taba mutuncinsa.
Mataimakin gwamnan jihar Kano, Kwamared Abdussalam Gwarzo ya taya Gwamna Abba, Sanata Kwankwaso da sauran al'umma murnar shiga sabuwar shekara 2025.
Gwamna Caleb Mutfwang na Plateau ya fice daga jam’iyyar PDP; zai shiga APC a hukumance ranar Juma’a domin haɗa kai da gwamnatin tarayya don ci gaban jihar Plateau.
Tsohuwar ministar kuɗi, Kemi Adeosun, ta ce manyan maƙiyanta a gwamnatin marigayi Buhari sun yi amfani da batun shaidar NYSC wajen tilasta mata murabus.
'Yan bindiga sun kashe mutum 8 a ƙaramar hukumar Shanga, jihar Kebbi; ƴan sanda sun tabbatar da kisan mutane a Kaiwa da Gebbe yayin da aka fara farautar miyagun.
Labarai
Samu kari