Sakataren yada labarai na kasa na jam'iyyar ADC, Bolaji Abdullahi, ya yi magana kan batun abokin takarar Atiku Abubakar a zaben shugaban kasa na shekarar 2027.
Sakataren yada labarai na kasa na jam'iyyar ADC, Bolaji Abdullahi, ya yi magana kan batun abokin takarar Atiku Abubakar a zaben shugaban kasa na shekarar 2027.
Ministn ayyuka, David Umahi ya bayyana shirin gwamnatin tarayya na zama da kamfanonin siminti domin duba yiwuwar rage tsadar da yake yi a Najeriya.
NNPCL ya samu ribar N502bn a watan Nuwamba 2025, yayin da ya rage farashin man fetur zuwa kasa da N800 lita daya domin gogayya da matatar man Dangote a gidajen mai.
Rundunar 'yan sandan jihar Ondo ta tabbatar da harin da wasu 'yan bindiga suka kai wani ofishin 'yan sanda a jihar Ondo. Maharan sun kona ofishin kurmus.
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya bayyana cewa za a ba talakawa miliyan 10 tallafin a 2026. Za a ba mutum 1,000 a dukkan mazabu 8,809 tallafin a Najeriya.
Sanata Godiya Akwashiki na jihar Nasarawa ya rasu a Indiya yana da shekara 52 bayan fama da jinya; ya kasance sanata a ƙarƙashin SDP mai wakiltar Nasarawa ta Arewa.
Ministan ayyuka, David Umahi ya bayyana cewa shugaban kasa Bola Tinubu ya cikawa 'yan kabilar Ibo burin neman kafa Biyafara saboda aikin da ya musu.
Sheikh Aminu Ibrahim Daurawa ya bayyana halaye 6 da ke kai mutum Aljanna, tare da ba da shawara kan kiyaye fushi a wata nasiha da ya turo daga birnin Landan.
EFCC ta gurfanar da kwamishinan Bauchi kan zargin tallafa wa ta’addanci da dalar Amurka $9.7m; an tura shi gidan yarin Kuje yayin da yake jiran hukuncin beli.
Sabuwar hukumar tattara haraji ta Najeriya watau NRS ta fara aiki bayan shugaba Bola Ahmed Tinubu ya rattaba hannu, an fitar da tambarin hukumar.
Wata babbar kotu ta Abuja ta ba gwamnatin tarayya damar fara aiwatar da sababbin dokokin haraji. Ta ki amincewa da bukatar da aka shigar a gabanta.
Labarai
Samu kari