Hadimin shugaban kasa, Bayo Onanuga ya ce matsalar tsaron Najeriya bata kai yadda mutane ke yawan fadan ta ba. Ya ce mutane na ruruta matsalar tsaro.
Hadimin shugaban kasa, Bayo Onanuga ya ce matsalar tsaron Najeriya bata kai yadda mutane ke yawan fadan ta ba. Ya ce mutane na ruruta matsalar tsaro.
Rahotanni sun nuna cewa rundunar 'yan sandan Najeriya karkashin Tunji Disu ta yi umarni a binciki sufeton 'yan sanda kan kashe malamar Islamiyya, Ummulkhairi.
Shugaban majalisar dattawa, Godswill Akpabio da mataimakinsa, Barau Jibrin da tsofaffin gwamnoni sun halarci jana'izar Sanata da aka yi a Nasarawa
Gwamna Abdullahi Sule da mataimakin shugaban Majalisar dattawa, Sanata Barau Jibrin na cikin wadanda suka halarci jana'izar Sanata Godiya Akwashiki a Nasarawa.
’Yan bindiga sun kai hari gonar Aqua Triton a Ogunmakin a Ibadan da ke jihar Oyo, inda suka sace wani ɗan India tare da kashe jami’in ’yan sanda.
Mazauna unguwar Dorayi Chiranci a cikin garin Kano sun shiga tashin hankali sakamakon kisan wata matar aure da yayanta shida, sun nemi a dauki mataki.
Wasu 'yan bindiga 80 a Akpabuyo, Cross River sun ajiye makamansu tare da rungumar shirin sulhu da gwamnatin jihar, suna kawo babban ci gaba a yakin da ta'addanci.
Wani jirgin sama na kamfanin Qatar Airways ya yi saukar gaggawa jim kadan bayan tashinsa a filin jirgin kasa da kasa a Legas, babu wanda ya ji rauni.
Kungiyar Kiristoci ta Najeriya (CAN), ta yi alhinin rasuwar malamin addinin Musulunci, Imam Abubakar Abdullahi, wanda ya ceci Kiristoci lokacin rikicin Plateau.
Gwamnatin Kano ta karyata wani rahoto da ya ce Abba Kabir Yusuf ya bayar da umarnin dakatar da harkokin gwamnati a jihar. Ta ce komai na tafiya lafiya.
Wasu matafiya sun taka bam da ake zargin 'yan ta'adda sun dasa a jihar Zamfara. Lamarin ya jawo an samu jikkatar mutanen da ba su ji ba, ba su gani ba.
Labarai
Samu kari