Rundunar 'yan sandan Najeriya ta bi diddigin wani dan bindiga mai saka bidiyo yana nuna kudi da makamai a intanet. An kama dan bindiga Siddi a Kwara.
Rundunar 'yan sandan Najeriya ta bi diddigin wani dan bindiga mai saka bidiyo yana nuna kudi da makamai a intanet. An kama dan bindiga Siddi a Kwara.
A labarin nan, za a ji cewa Omoyele Sowore na shirin ɓarowa Ministan Babban Birnin Tarayya, Abuja, Nyesom Wike aiki a jihar Florida da ke Amurka.
Wasu miyagun yan bindiga da ba a san manufarsu ba sun yi awon gaba da matar fasto a yankin karamar hukumar Obi da ke jihar Nasarawa, sun hada da wata bakuwa.
Tsohon ministan shari'a, Abubakar Malami, ya bayyana cewa ya amsa gayyatar da hukumr DSS ta yi masa. Malami ya bayyana cewa an yi masa tambayoyi cikin mutuntawa.
A labarin nan, za a ji yadda dalibai da ke zaman gidan fursun saboda laifuffuka daban-daban suna daga cikin mutanen da su ka yi nasara a jarrabawar NECO ta bana.
Gwamnan Kano, Alhaji Abba Kabir Yusuf, ya tabbatar da sababbin sauye-sauyen gwamnati da suka shafi kwamishinoni biyu da manyan sakatarori a jihar.
Ana hasashen cewa jihohin Arewa, kamar Kebbi, Taraba, da Adamawa za su samu ruwan sama da iska mai karfi. NiMet ta yi gargadi kan yiwuwar ambaliya.
Sadaukin Bauchi, Abdulrahman Sade, ya bayyana cewa zai yi bakin kokarinaa wajen ganin shahararren mawaki, Dauda Kahuti Rarara ya samu digirin girmamawa na gaskiya.
An tabbatar da mutuwar dakarun takwas na rundunar yan sanda takwas da aka nema aka rasa bayan arangama da yan bindiga a jihar Benuwai ranar juma'a da ta gabata.
Gwamnan jihar Rivers, Siminalayi Fubara, ya bayyana cewa sun yi tattaunawa irin ta uba da dansa tare da shugaban kasa, Mai girma Bola Ahmed Tinubu.
Labarai
Samu kari