Rundunar 'yan sandan jihar Legas ta kama mutane 3 dauke da kayan sojoji buhuna 47 a jihar Legas. An kama mutanen da kwalaye 80 na miyagun kwayoyi.
Rundunar 'yan sandan jihar Legas ta kama mutane 3 dauke da kayan sojoji buhuna 47 a jihar Legas. An kama mutanen da kwalaye 80 na miyagun kwayoyi.
Tsohon shugaban APC na Koko/Besse a jihar Kebbi, Alhaji Muhammadu Besse, ya rasu a hannun ‘yan bindiga bayan an sace shi a farkon watan Yunin 2026.
Masarautar Saudiyya ta tabbatar da cewa an kwantar da Sarki Salman a wani asibiti na musamman a birnin Riyadh, ta ce za a yi masa wasu gwaje-gwajen lafiya.
Shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ya aika sakon ta'aziyya biA rasuwar Imam Abubakar, babbam malamin da ya ceci kiristoci a fadin addinin jihar Filato.
Yan bindiga sun kashe yan sanda 2 tare da ƙona motar sintiri a Enugu; CP Giwa ya ba da umarnin cafke maharan dake da raunukan harsashi a jikinsu.
ALGON reshen Abia ta wanke Gwamna Alex Otti kan zargin karkatar da kuɗaɗen ƙananan hukumomi; shugabannin sun yaba da gina hanyoyi da biyan albashi a jihar.
WikkiTimes ta ƙaddamar da shirin "Anas Aremeyaw Anas AI Fellowship" don horar da 'yan jaridar Arewa kan binciken hakar ma'adanai da fasahar AI a Janairu 2026.
Babbar kotun jihar Rivers mai zama a Fatakwal ta umarci babban alkalin jihar da kada ya karbi takarda ko bin umarnin Majalisa game da tsige Gwamna Siminalayi Fubara.
Fitaccen malamin addinin kirista a Najeriya, Bishop Isaac Idahosa ya yaba waGwamna Umaru Bago saboda matakan da yake dauka na kawar damatsalar taaro a Neja.
A labarin nan, za a ji cewa ra'ayi ya zo daya a karon farko a cikin lokaci mai tsayi tsakanon tsohon gwamnan Kaduna Nasir El-Rufai da gwamnatin Tinubu.
Mataimakin shugaban kasa, Kashim Shettima, ya tashi daga Abuja zuwa Guinea-Conakry domin wakiltar Bola Ahmed Tinubu a bikin rantsar da Mamadi Doumbouya.
Labarai
Samu kari