Hukumar FAAN ta tabbatar da tashin gobara a wani bangare na filin jirgin sama na Murtala Muhammed da ke Legas. Rahotanni sun ce ba a samu asarar rai ba.
Hukumar FAAN ta tabbatar da tashin gobara a wani bangare na filin jirgin sama na Murtala Muhammed da ke Legas. Rahotanni sun ce ba a samu asarar rai ba.
Atiku Abubakar ya ce ya tallafa wa Olusegun Obasanjo bayan fitowarsa daga kurkuku, yana mai danganta sukar da tsohon shugaban ya yi masa da batun wa’adi na uku.
Sojojin Najeriya sun halaka yan ta'adda uku yayin da suna yi yunkurin kai hari kauyuka biyu a kananan hukumomin jihar Zamfara ranar 7 ga watan Disamba, 2023.
An gano Nyesom Wike, ministan Abuja a wani bidiyo da ya yadu yana rera wakar Shugaban kasa Bola Tinubu a ofishin Femi Gbajabiamila ana tsaka da neman a tsige shi.
Kungiyar Kiristoci ta CAN ta yi Allah wadai da harin bam kan masu Maulidi a jihar Kaduna inda ta bukaci sojoji su fifita kare rayukan mutane a kasar.
Wani karamin yaro da Allah ya yi wa tsantsar kyawu ya tsuma zukatan mutane da dama bayan mahaifiyarsa ta wallafa bidiyonsa a dandalin zumunta na TikTok.
Gwamnatin jihar Ogun ta sanar da sanya ladan N50m ga duk mutumin da ya taimaka bayanan sirri har aka kama yan bindigan da suka kashe daraktan kuɗi.
Hukumar Gidajen Yari (NCS) ta yi martani kan jita-jitar cewa an yi yunkurin yin garkuwa da Emefiele karfi da yaji a gidan yarin Kuje da ke birnin Abuja.
Matatar Aliko Dangote na shirin fara aiki a shekarar nan. Dangote zai taimaka wajen rage adadin man da ake shigowa da su daga matatun kasashen katare.
Rahotannin da muke samu yanzu na nuni da cewa babbar gadar Alapere ta rushe sakamakon wata tirela dauke da kwantena da ta hau kanta. Hakan ya shafi gadar mainland.
Gwamnatin Bola Ahmed Tinubu za ta gina gidaje da asibitoci saboda abin da ya faru a Tudun Biri. Da ya kai ziyara, Kashim Shettima ya ce za su dauki matakai.
Labarai
Samu kari