Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya gana a boye da gwamnonin APC a fadar gwamnati Abuja, inda aka fara taron da yamma bayan sauyin wuri daga dakin majalisa.
Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya gana a boye da gwamnonin APC a fadar gwamnati Abuja, inda aka fara taron da yamma bayan sauyin wuri daga dakin majalisa.
A labarin nan, za a ji jihohin Arewa takwas da Sanata Abdul Ningi ke ganin ya kamata a hana ayyukan siyasa gabanin zaben 2027 saboda matsalolin rashin tsaro.
Wani magidanci mazaunin jihar Legas ya bayyana yadda matarsa mai ɗauke da juma biyu, ta yi bankwana biyu da duniya bayan gwamnati ta rushe musu gida.
Bayan sace ɗalibai mata, miyagun 'yan bindiga sun shiga wurin kwanan ma'aikatan gini a jami'ar tarayya da ke Gusau, a jihar Zamfara sun kwace mutane 9.
Hukumar babbar birnin tarayya (FCTA) ta bayyana cewa ta kwace filaye a Abuja saboda saba ka’idojin tsarin babban birnin tarayya da masu filin suka yi.
Wasu ƴan daba da ba a san ko su wanene ba, sun yi kaca-kaca da ofishin yaƙin neman zaɓen gwamna na jam'iyyar All Progressives Congress (APC) a jihar Kogi.
Dakarun sojojin Najeriya sun murkushe wasu tsagerun yan ta'adda 52 a fadin kasar nan. Sun kuma yi nasarar ceto mutane 62 da aka yi garkuwa da su.
Cikakkun sunayen filaye 165 da ministan babban birnin tarayya Abuja, Nyesom Wike ya soke takardun filayensu sun bayyana. Peter Obi cikin wadanda aka kwace filayensu.
Sanata Sharafadeen Alli ya yi ta'aziyyar mutuwar shugabar matan APC a mazabar sanatan Oyo ta arewa, Princess Adebowale Atoyebi, wacce ta mutu ranar Alhamis.
Wasu miyagun ƴan bindiga sun kai farmaki a jihar Kogi inda suka yi awon gaba da wani babban likita. Ƴan bindigan sun kira waya sun nemi a ba su maƙudan kuɗin fansa.
Rahotanni sun tabbatar da cewa wasu tsagerun 'yan bindiga sun sheƙe jami'an tsaron da ke kan bakin aiki har uku a yankin ƙaramar hukumar Ovia a jihar Edo.
Labarai
Samu kari