Mataimakin babban hafsan rundunar tsaron Birtaniya, Laftanar Janar Sir Charlie Collins, ya isa Maiduguri, babban birnin Borno a wata ziyara da ya kawo Najeriya.
Mataimakin babban hafsan rundunar tsaron Birtaniya, Laftanar Janar Sir Charlie Collins, ya isa Maiduguri, babban birnin Borno a wata ziyara da ya kawo Najeriya.
Iyalai da 'yan uwa da abokna arzikin malamar Islamiyya mai suna Ummulkhairi da aka kashe a Kaduna sun nuna matukar damuwa game da kisan da aka mata.
Gwamnan jihar Kwara, AbdulRahman AbdulRazaq, ya bayyana cewa na kashe Musulmai 75 a jihar saboda kin amincewa da mummunar akidar da 'yan ta'adda suka zo da ita.
Majaliaar wakilai da ta Dattawa sun kafa kwamitocin da za su zauna au duba banbancin da aka samu a dokar zaben da aka yi wa garambawul a Najeriya.
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya tura bataliyar sojoji jihar Kwara domin hallaka 'yan ta'addan da suka kashe Musulmai sama da 1000 a wani kazamin hari.
'Yan bindiga sun kashe soja 1 da farar hula 5 a Zurak, Jihar Filato; mutane na tserewa daga Wase zuwa Kampani sakamakon tsoro da fargabar wasu karin hare-hare.
A labarin nan, za a ji cewa Shugaban kamfanin mai na kasa, Bayo Ojulari ya bayyana dalilan da suka jawo durkushewar mamatun mallakin gwamnati a Najeriya.
Shugaban Majalisar dattawa, Sanata Godswill Akpabio ya bayyana cewa an yi wa matakin da suka dauka kan tura sakamakon zabe ta na'ura gurguwar fahimta.
Bayanai daga mazauna yankunan da yan bindiga suka kai hari a Kwara na nuna cewa adadin mutanen da suka rasa rayukansu ya tunkari 100, an ce an tura jami'an tsaro.
A labarin nan, za a ji cewa Solomom Dalung, tsohon Minista a gwamnatin baya ya zargi gwamnati da nuna wariya da ta kai Abubalar Malami da dansa kotu.
Majalisar dattawan Najeriya ta amince da dokar zabe. Majalisar dattawan ta kuma cimma matsaya kan kudirin neman tura sakamakon zabe ta yanar gizo.
Labarai
Samu kari