Wutar lantarki ta ɗauke a Najeriya biyo bayan durƙushewar tushen wutar a ranar Litinin, inda samar da wuta ya ragu daga 2,052MW zuwa 139MW cikin sa'a ɗaya kacal.
Wutar lantarki ta ɗauke a Najeriya biyo bayan durƙushewar tushen wutar a ranar Litinin, inda samar da wuta ya ragu daga 2,052MW zuwa 139MW cikin sa'a ɗaya kacal.
Ministan Abuja Nyesom Wike ya gargaɗi masu son shiga APC cewa biyayya ga Tinubu ba tabbacin samun tazarce ba ne, yayin da yake ƙarfafa siyasarsa a jihar Rivers.
Gwamnan jihar Borno, Farfesa Babagana Umara Zulum, ya yi kyauta mai gwabi ga wata ma'aikaciyar lafiya 'yar asalin Anambra. Ya nuna cewa ta yi sadaukarwa a jihar.
Shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu yace gwamnatinsa ba za ta zuba ido tana kallo wasu su gurgunta tattalin arzikinta ta hanyar taba mutum kamar Alhaji Aliko Dangote.
A labarin nan, za a ji cewa Sarkin Kano, Muhammadu Sanusi II ya yabda da kokarin da gwamnatin Bola Ahmed Tinubu ta ke yi wajen farfado da tattalin arziki.
Shugaban Majalisar Dattawan Najeriya, Sanata Godswill Akpabio, ya jagoranci zaman majalisa da rantsar da sababbin sanatoci 2 daga jihohin Edo da Anambra.
Mai Martaba Sarkin Kano, Muhammadu Sanusi II ya bayyana cewa gwamnati mai ci ta fara daukar matakan da tun sama da shekara 10 ya hasko su don gyara tattalin arziki.
Shugaba Tinubu zai sanar da sabon shugaban INEC bayan karewar wa’adin Mahmood Yakubu, inda Farfesa Amupitan na Jami’ar Jos ke kan gaba a masu sa ran shugabanci.
Shugaban hukumar alhazai ta kasa, NAHCON, Farfesa Abdullahi Sale Usman ya amsa gayyatar hukumar EFCC kan zargin karkatar da Naira biliyan 50 a Hajjin 2025.
Sarkin Kano na 16, Muhammadu Sanusi II, ya yi tsokaci kan rikicin Dangote da PENGASSAN. Sanusi II ya nuna cewa dole ne a kare matatar saboda muhimmancinta ga kasa.
Ministan Tinubu a ma'aikatar kimiyya, fasaha da kirkire-kirkire, Uche Nnaji ya bayyana cewa ajiye aiki da ya yi a gwamnatin APC, ba ya nufin ya amsa laifi.
Labarai
Samu kari