Fadar shugaban kasa ta yi tsokaci kan batun ma'aikatar bogi da ake ta cece-kuce . Ta umarci hukumomin DSS da EFCC su gudanar da bincike kan lamarin
Fadar shugaban kasa ta yi tsokaci kan batun ma'aikatar bogi da ake ta cece-kuce . Ta umarci hukumomin DSS da EFCC su gudanar da bincike kan lamarin
Mazauna jihar Kano, musamman makwaftan fadar Sarkin Kano, sun koka kan yawaitar 'yan tauri a yankin fadar. An ce ayyukan 'yan taurin ya fara barana ga rayuwar jama'a
Hudubar da Mai Martaba Sarkin Kano, Lamido Sanusi ya gabatar a Sallar Juma'a a ranar 31 ga watan Mayu ta haifar da cece-kuce a jihar. An zargi sarkin da yin habaici.
An samu asarar rayuka bayan an samu ruwan sama kamar da bakin kwarya a jihar Bauchi. Akalla 'yan kasuwa mutum biyar ne suka riga mu gidan gaskiya.
Tsohon shugaban kasar Najeriya, Janar Abdulsalami Abubakar ya bayyana irin damar da ‘yan siyasa ke bayarwa a juyin mulki a kowace kasa da hakan ya faru.
Iyalan Sanata Abu Ibrahim, tsohon dan majalisa mai wakiltar mazabar Katsina ta Kudu, sun karyata rade-radin da ake yadawa cewa dattijon ya rasu a ranar Asabar.
Gwamnan jihar Plateau, Caleb Mutfwang, ya bayyana cewa gwamntinsa ba ta ba da sababbin kwangiloli ba a jihar saboda tana son kammala wadanda ta gada.
Karamin ministan noma da samar da abinci, Sanata Aliyu Abdullahi ya ce gwamnatin tarayya na kashe dala biliyan 1.5 duk shekara domin shigo da madara daga waje.
Gwamnatin jihar Kogi ta sanar da ceto sauran daliban Jami’ar CUSTECH guda takwas da aka sace a jihar a farkon watan Mayu bayan hallaka biyu daga cikinsu.
Rundunar 'yan sandan jihar Bauchi ta samu nasarar cafke wani magidanci bisa zargin yunkurin siyar da yar cikinsa kan N1.5m. An cafke shi ne a cikin otel.
Labarai
Samu kari