A labarin nan, za a ji cewa gwamna Inuwa Yahaya na ya tabbatar da cewa za a gudanar da zaben fitar da gwami domin neman takarar mulkin Gombe a 2027.
A labarin nan, za a ji cewa gwamna Inuwa Yahaya na ya tabbatar da cewa za a gudanar da zaben fitar da gwami domin neman takarar mulkin Gombe a 2027.
Gwamnatin jihar Kano ta sanar da sanya dokar ta baci a harkar ilimi. Kwamishinan ilimi na jihar ne ya yi bayanin ranar Litinin da ta wuce a jihar Jigawa
Sakamakon bashin sama da Naira biliyan 200 da mambobinta ke bin hukumar NMDPRA, kungiyar dillalan man fetur ta yi barazanar rufe gidajen mai 30,000 a Najeriya.
Lauya mai rajin kare hakkin dan Adam Femi Falana SAN ya dora laifin zugar da IMF da bankin duniya ke yi ne ya janyo karin kudin wuta a kasar nan.
Hukumar kashe gobara da bayar da agaji ta jihar Legas ta bayyana samun nasarar dakile wata mummunar gobara. Mutane 19 ne su ka ji munanan raunuka a gobarar
Sojojin Najeriya sun yi nasara kan 'yan ta'adda a jihohin Taraba da Filato tare da kwato makamai. Rundunar sojin ta sanar da nasarar ne a jiya Talata
Wata kotu a Amurka ta samu tsohon shugaban Binance Chanpeng Zhao da laifin bari a yi amfani da dandalinsa wajen almundahanar kudade. An daure shi wata 4
An shiga jimami bayan wasu dalibai guda biyu sun gamu da ajalinsu a hatsarin jirgin ruwa a jihar Kano a hanyarsu ta komawa kwalejin aikin gona ta Audu Bako.
Kungiyar kwadago ta kasa (NLC) ta yi fatali da matakin da gwamnatin tarayya ta dauka na yi wa ma'aikata karin albashi. Ta ce bata lokaci ne kawai.
Jami'an tsaro sun samu nasarar dakile wani yunkurin kai harin da 'yan bindiga suka yi a karamar hukumar Danmusa ta jihar Katsina bayan an yi musayar wuta.
Labarai
Samu kari