Fadar shugaban kasa ta yi tsokaci kan batun ma'aikatar bogi da ake ta cece-kuce . Ta umarci hukumomin DSS da EFCC su gudanar da bincike kan lamarin
Fadar shugaban kasa ta yi tsokaci kan batun ma'aikatar bogi da ake ta cece-kuce . Ta umarci hukumomin DSS da EFCC su gudanar da bincike kan lamarin
Fadar shugaban kasa ta yi tsokaci kan batun ma'aikatar bogi da ake ta cece-kuce . Ta umarci hukumomin DSS da EFCC su gudanar da bincike kan lamarin
Tsohon daraktan kafar yada labarai ta VON, Osita Okechukwu ya yi kira ga kungiyar kwadago kan janye yajin aiki da ta shiga kan cewa zai nakasa tattalin Najeriya.
Maniyyatan Najeriya sun shiga cikin halin rashin tabbas yayin da kungiyoyin kwadago suka fara yajin aiki. An hana jirage jigilar maniyyatan zuwa Saudiyya.
Al’umar kauyen Usmanu dake karamar hukumar Karim Lamido sun wayi garin Litinin cikin kunci da tsoro bayan wasu’yan bindiga sun kutsa garinsu a daren Lahadi.
Rahotanni sun bayyana cewa shugabannin kwadago sun isa ofishin sakataren gwamnatin tarayya da ke Abuja, ana shirin wani zama a sirrince domin daƙile yajin aiki.
Ma'aikatan gwamnati a Kano sun yi zamansu a gida domin yin biyayya ga umarnin ƙungiyoyin kwadago na ƙasa na fara yajin aiki, yan kasuwa sun fita.
Babbar mai shari’a ta Kano, Dije Abdu Aboki ya ta bayyana cewa atsalandan a bangaren shari’a yana hana yanke hukunci da rashin gaskiya da adalci.
Hukumar shirya jarabawar shiga manyan makarantu (JAMB) ta sanar da fitar da sakamakon jarabawar daliban da ta rike. Dalibai 24,535 za su sake zana jarabawar UTME
Awanni bayan fara yajin aikin ma'aikata a Najeriya, Gwamnatin Bola Ahmed Tinubu ta kira taron kwamitin mafi ƙarancin albashi ranar Talata, 4 ga watan Yuni, 2024.
Hadimin shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya caccaki kungiyoyin kwadago na NLC da TUC kan shiga yajin aikin sai baba ta gani da suka yi a fadin Najeriya.
Labarai
Samu kari