Hukumar shari'a ta kasa (NJC) ta samu korafe-korafe kan wasu alkalai. Hukumar NJC ta kuma ba da shawarar nada sababbin alkalai a kotun daukaka kara.
Hukumar shari'a ta kasa (NJC) ta samu korafe-korafe kan wasu alkalai. Hukumar NJC ta kuma ba da shawarar nada sababbin alkalai a kotun daukaka kara.
Shugaba Bola Tinubu ya nada Adedayo Laniyi a matsayin shugabar cibiyar Maryam Babangida ta bunkasa mata tare da kafa sabuwar majalisar gudanarwa.
An samu sabani tsakanin kungiyoyi biyu na 'yan awaren da ke neman a raba Najeriya gida biyu domin samun damar cin gashin kai sabanin haduwa wuri daya.
Tsohon gwamnan jihar Taraba, Darius Ishaku ya sanar da mutuwar tsohon kwamishinan lafiya a gwamnatinsa, Dakta Innocent Vakkai bayan fama da jinya.
Dakarun sojojin saman Nijeriya sun tarwatsa maboyar ‘yan ta’adda tare da halaka wasu da dama a hare-haren da suka kai Borno, Neja da yankin Niger-Delta.
Fira Ministan Isra'ila, Benjamin Netanyahu ya tabbatar da cewa gwamnatin kasar ta shirya rufe gidan talabijin na Aljazeera kan goyon bayan Hamas.
Shugaban majalisar dattawa, Sanata Godswill Akpabio, ya bukaci 'yan Najeriya da su kara hakuri da halin da tattalin arzikin kasar nan yake ciki a yanzu.
Wani lauya mazaunin Legas ya bayyana kadan daga abin da ya gani na yadda ake hana dalibai masu hijabi rubuta jarrabawar UTME a wasu sassan Najeriya.
Gwamnonin Najeriya da minista Wike sun samu kara daga kungiyar SERAP kan yadda suke cin bashi ba tare da yiwa 'yan kasa bayanin yadda suka kashe wadannan kudaden ba.
Al'ummar Musulmi a jihar Ekiti sun yabawa Aliko Dangote kan ba su tallafi a dukkan kananan hukumomi inda suka ce tallafin ya zo a dai-dai lokacin da ake bukata.
Tsohon gwamna jihar Sokoto, Aminu Waziri Tambuwal ya ce mutuwar shugaban kasar Najeriya, Umaru Musa Yar'adua a ranar 5 ga Mayu, 2024 ta sauya siyasar kasar nan.
Labarai
Samu kari