Fadar shugaban kasa ta yi tsokaci kan batun ma'aikatar bogi da ake ta cece-kuce . Ta umarci hukumomin DSS da EFCC su gudanar da bincike kan lamarin
Fadar shugaban kasa ta yi tsokaci kan batun ma'aikatar bogi da ake ta cece-kuce . Ta umarci hukumomin DSS da EFCC su gudanar da bincike kan lamarin
Fadar shugaban kasa ta yi tsokaci kan batun ma'aikatar bogi da ake ta cece-kuce . Ta umarci hukumomin DSS da EFCC su gudanar da bincike kan lamarin
Babban malamin cocin RCCG a Najeriya, Fasto Adeboye ya bayyana cewa ƴan Najeriyana cikin ƙuncin rayuwa har wasu sun fara gajiya, ya nemi kowa ya koma ga Allah.
Mahajjata da suka fito daga birnin Abuja sun yi zanga zanga a kasar Saudiyya bisa zargin hukumar mahajjata ta kasa da rage musa dala 100 cikin kudin guzuri.
Shugabar kungiyar ma'aikatan lafiya ta Najeriya, Bamgbose Betty ta koka kan cewa albashin da ma'aikata ke karba a yanzu ba ya wuce kwana uku ya kare.
Bincike ya nuna cewa an samu tashin kudin jigilar man fetur daga kasashen ketare zuwa Najeriya da kashi 46.8% wanda hakan yasa gwamnatin tarayya dawo da tallafi.
Hukumomi a Jami'ar jihar Lagos sun yi martani bayan samun satifiket na digiri a hannun masu siyar da nama a jihar inda suka ce an dade da daukar mataki kan lamarin.
Kungiyar kwadago NLC ta fitar da sanarwa da safiyar yau Talata 4 ga watan Yuni kan ci gaba da yajin aiki inda ta ce sai an ji daga gare ta kan matakin da za ta dauka
Shahararraiyar kungiyar kare hakkin musulmi ta Najeriya (MURIC) ta bayyana takaici kan yadda yajin aikinNLC zai shafi musulmin Najeriya yayin jigilarsu.
Tsohon shugaban kasa, Olusegun Obasanjo ya magantu kan halin da ya shiga a gidan yari da ke Yola inda ya ce marigayi Lamidon Adamawa ya taimake shi a zamansa.
Yayin da ake tururuwa zuwa fadar Muhammadu Sanusi II, ƴaƴan Sheikh Dahiru Usman Bauchi sun ziyarci fadar Sarkin tare da nuna goyon baya da addu'o'i gare shi.
Labarai
Samu kari