'Yan ta'addan Boko Haram dauke da makamai sun kai hari a wasu makarantu da ke jihar Borno. Ana fargabar cewa 'yan ta'addan sun sace dalibai da dama.
'Yan ta'addan Boko Haram dauke da makamai sun kai hari a wasu makarantu da ke jihar Borno. Ana fargabar cewa 'yan ta'addan sun sace dalibai da dama.
'Yan ta'addan Boko Haram dauke da makamai sun kai hari a wasu makarantu da ke jihar Borno. Ana fargabar cewa 'yan ta'addan sun sace dalibai da dama.
Mataimakin shugaban ƙasa, Sanata Ƙashim Shettima zai tashi zuwa birnin.Dalas na ƙasar Amurka domin halartar taron kasuwanci na 2024 a birnin Dallas.
Kotun musulinci da ke kano ta saka ranar Alhamis mai zuwa a matsayin ranar cigaba da sauraron daukaka karar da malam Abduljabbar Nasiru Kabara ya shigar.
Gwamnatin jihar Kano ta ce ba gaskiya ba ne cewa za ta kori masu sharar da gwamnatin Abdullahi Umar Ganduje ta dauka aiki kamar yadda wasu ke yadawa.
Mataimakin shugaban majalisar wakilai, Benjamin Kalu ya ce gwamnatocin da suka sjude ne suka jefa Najeriya a matsin tattalin arzikin da take ciki ba Bola Tinubu ba.
Gwamnatin jihar Kano ta kaddamar da ginin titin dan Agundi mai hawa uku domin rage cunkoson ababen hawa. Kamfanin CCG Nigeria Limited ne zai yi aikin kan ₦15bn.
Rahotanni sun nuna cewa wasu 'yan bindiga dauke da makamai sun kai farmaki a jihar Ebonyi cikin dare. Miyagun sun hallaka babban basarake a yayin harin.
Kungiyar masana harkokin ma'aikatan Najeriya (NECA) ta gargadi gwamnatin tarayya kan jinkirin karin albashi ga ma'aikata. Ta ce jinkirin na kawo cece-kuce.
An gano Ummaru Yar'adua bai bar Najeriya ba sai da ya amince Goodluck Jonathan ya zama shugaban riko. 'Danuwan marigayin, Sanata Abdulaziz Yaradua ya bayyana haka.
Gwamnatin tarayya ta ce zuwa yanzu mutane 200,000 cikin 1,000,000 sun karbi tallafin N50,000 kowanne yayin da gwamnatin ta ware N50bn domin tallafawa 'yan kasuwa.
Labarai
Samu kari