Tsohon mataimakin gwamnan Sokoto, Manir Muhammad Dan’iya, ya zama ɗan takarar gwamna na jam’iyyar ADC mai adawa a Najeriya domin zaɓen 2027 a jihar.
Tsohon mataimakin gwamnan Sokoto, Manir Muhammad Dan’iya, ya zama ɗan takarar gwamna na jam’iyyar ADC mai adawa a Najeriya domin zaɓen 2027 a jihar.
Gwamnan jihar Adamawa, Ahmadu Umaru Fintiri ya yi garambawul a gwamnatinsa. Gwamna Ahmadu Umaru Fintiri ya sauyawa wasu kwamishinoni wuraren aiki.
Kungiyar SERAP ta bawa shugaba Tinubu sa'o'i 48 kan janye harajin tsaron yanar gizo da za ta rika cirewa lokacin huldar kudi da bankuna ko ta maka shi a kotu.
Sanata Shehu Sani ya yi shaguɓe ga 'yan Najeriya bayan bankin CBN ya kakaba musu sabon haraji yayin da suke damuwa Bola Tinubu bai dawo daga taron Saudiyya ba.
Wasu miyagun 'yan bindiga sun aikata sabon ta'addanci a jihar Zamfara bayan sum hallaka mutum takwas tare da sace manajan banki a wasu hare-hare.
Rahotanni sun bayyana cewa 'yan bindigar da suka yi garkuwa da mutane 13 bayan harin da suka kai kauyen Piko, babban birnin tarayya Abuja sun nemi N900m kudin fansa.
Wasu ƴan fashin teku sun tare jirgin ruwa mai ɗauke da mutum 20 a kogin Onne ranar Litinin, sun yi masu tatas kana suka yi awon gaba da mutum bakwai ranar Litinin.
Rahotanni sun nuna cewa 'yan ta'adda sun kai wani harin ta'addanci a jihar Kaduna inda suka hallaka mutum biyu tare da yin garkuwa da wasu mutum 18.
Hukumar hana yiwa tattalin arzikin kasa ta'annati (EFCC) ta ja kunnen masu yiwa tattalin arzikin Najeriya zagon kasa, inji Shugaban hukumar, Ola Olukoyede.
Rundunar 'yan sandan jihar Obdo ta tabbatar da mutuwar mutane biyu da jikkatan daya bayan shan maganin gargajiya. Yanzu haka ana bincike kam lamarin.
Tsohon shugaban kasa, Janar Yakubu Gowon ya bayyana marigayi Umaru Musa Yar'adua a matsayin shugaba mai rikon amana da kuma son gyara Najeriya gaba ɗaya.
Labarai
Samu kari