Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar da Rotimi Amaechi sun mayar da fom din neman takarar shugaban kasa a jam'iyyar ADC a zaben 2027 da ke tafe.
Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar da Rotimi Amaechi sun mayar da fom din neman takarar shugaban kasa a jam'iyyar ADC a zaben 2027 da ke tafe.
Gwamnan jihar Adamawa, Ahmadu Umaru Fintiri ya yi garambawul a gwamnatinsa. Gwamna Ahmadu Umaru Fintiri ya sauyawa wasu kwamishinoni wuraren aiki.
Yayin da aka shafe sama da mako ɗaya Tinubu bai dawo Najeriya ba bayan taron Saundiyya, mun gaɗa muku abubuwan da tafiyar da shugaban ƙasar ya yi ta kunsa.
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya dawo gida Najeriya daga ziyarar da ya kai kasashen waje. Shugaban kasan ya dawo ne bayan ya kwashe makonni a can.
Kakakin majalisar dokokin jihar Edo, Blessing Agbebaku, ya nemi yafiya kan rigimar da ta barke a majalisar biyo bayan dakatar da wasu mambobi uku da ya yi.
Shugaban kamfanin hada-hadar kirifto na Binance, Richard Teng, ya yi zargin cewa wasu mutane sun bukaci jami'an kamfanin su ba da cin hanci a Najeriya.
Babban bankin Najeriya (CBN) ya dakatar da karbar la'adar ajiya da bankuna ke yi a hannun abokan huldarsu. Bankin na CBN ya bayyana hakan ne a wata sanarwa.
Hukumar yaƙi da masu yi wa tattalin arzikin ƙasa zagon ƙasa ta tsare wasu manyan jami'an hukumar sibil difence NSDCC a hedkwatar EFCC da ke Abuja.
Gwamnatin tarayya ta hannun karamin ministan lafiya da walwalar jama'a ta musanta rade-radin cewa shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ba shi da lafiya.
Fadar shugaban kasa ta bayyana cewa shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu zai dawo gida Najeriya a ranar Laraba, 8 ga watan Mayu bayan ya kwashe kwanaki a waje.
Yayin da ƙimar Naira kan Dalar Amurka ke ƙara faɗuwa ƙasa, jami'an EFCC sun dura kasuwar hada-gadar kuɗi a Abuja, sun kama wasu daga cikin ƴan canji.
Labarai
Samu kari