Fadar shugaban kasa ta yi tsokaci kan batun ma'aikatar bogi da ake ta cece-kuce . Ta umarci hukumomin DSS da EFCC su gudanar da bincike kan lamarin
Fadar shugaban kasa ta yi tsokaci kan batun ma'aikatar bogi da ake ta cece-kuce . Ta umarci hukumomin DSS da EFCC su gudanar da bincike kan lamarin
Rahotanni sun nuna cewa barci ya dauke wasu 'yan bindiga masu garkuwa da mutane bayan sace wasu jama'a, inda jama'ar suka tsere suka gudu daga dajin.
Kwamitin mafi ƙarancin albashi ya sake komawa kan teburin tattaunawa domin samo matsala kan sabon mafi ƙarancin albashin ma'aikata a Najeriya yau Laraba.
Alamu sun fara karkata kan cewa kungiyar kwadagon kasar nan (NLC) za ta sassauta bukatar mafi karancin albashi daga N494,000 zuwa N100,000 nan gaba.
Gwamnatin jihar Yobe ta kare matakin amfani da tubabbun 'yan Boko Haram wajen samar da tsaro. Gwamnatin ta ce suna taimakawa wajen yaki da ta'addanci.
Mai alfarma Sarkin Musulmi ya bukaci al'ummar musulmin Najeriya da su fara duba jinjirin watan Dhul Hijjah 1445AH daga ranar Alhamis, 6 ga watan Yunin 2024.
Babbar kotun jiha dake zamanta a Kano ta bayar da umarnin a wallafa sammaci ga tsohon gwamnan jihar Kano, Abdullahi Umar Ganduje a manyan jaridun kasar nan biyu.
Jam'iyyar APC reshen jihar Ribas ta zargi Gwamna Siminalayi Fubara da cuwa cuwa kan wasu ayyukan da ya bude a jihar yayin cika shekara kan mulki.
Mahukunta a kasar Saudi Arabia sun roki ɗaukacin musulmai na ƙasa su fara fita duban jinjirin watan Babbar Sallah daga gobe Alhamis, 29 ga watan Dhul Qa'adah, 1445H.
Rundunar tsaron fafar hula reshen jihar Kano ta kama wasu mutane biyu da ake zargi da barnatar wayoyin fitilun kan titi a yankin karamar hukumar Fagge.
Kwamitin da majalisar Kaduna ta kafa domin binciken hada-hadar kudi, lamuni da kwangilolin da aka bayar a karkashin tsohon gwamna, Nasir El-Rufai ya mika rahotonsa.
Labarai
Samu kari