Yayin da ake shirin zaben 2027, wata kungiyar Tijjaniyya ta yi barazanar janye goyin bayanta ga Shugaba Tinubu idan ba a sako Sheikh Sani Khalifa Zaria ba.
Yayin da ake shirin zaben 2027, wata kungiyar Tijjaniyya ta yi barazanar janye goyin bayanta ga Shugaba Tinubu idan ba a sako Sheikh Sani Khalifa Zaria ba.
Rahotanni sun nuna cewa wasu ƴan bindiga da ba a san ko su waye ba sum kasje mutum huɗu yayin da suka kai farmaki ƙauyen Ƙayarda a jihar Plateau.
Majalisar wakilan Najeriya ta umarci babban bankin kasa da ya dakatar da aiwatar da harajin 0.5 % na tsaro ta yanar gizo kan hada-hadar kudi da CBN ta sanya.
Kudirin karin albashi ga shugaban alkalan Najeriya da sauran ma'aikatan shari'a ya tsallake karatu na biyu a Majalisar Dattawa a yau Alhamis 9 ga watan Mayu.
'Yan jarida na taka rawa wajen samar da bayanai da rahotanni ga al'umma. Sai dai akwai kasashen da ba su da cikakken 'yancin gudanar da ayyukansu cikin walwala.
Shugaban jam'iyyar APC, Dakta Abdullahi Umar Ganduje yace sauyin yanayi da rashin ilimi a tsakanin al'ummar Fulani shi ne babban abin da ya jefa Arewa a matsala.
Yayin da matsalar safarar kwayoyi ta addabi kasar Najeriya, Majalisar Dattawa ta amince da dokar hukuncin kisa kan masu mu'amala da siyar da kwayoyi .
Gwamna Nasir Idris na jihar Kebbi ya nada tsohon gwamnan jihar, Sa'idu Dakingari a matsayin Amirul Hajji na wannan shekara domin jigilar mahajjata.
Fadar shugaban kasa ta saki bidiyon Bola Ahmed Tinubu yana tafiya zuwa ofis dinsa tun bayan dawowarsa gida Najeriya daga ziyarar da ya kai kasashen waje.
Hatsarin iskar gas ya yi sanadiyyar mutuwar mutane biyu a Lagos tare da jikkata mutane uku. Rundunar yan sanda jihar sun tabbatar da faruwar lamarin.
Labarai
Samu kari