A labarin nan, za a ji cewa jagoran NDC na kasa, Sanata Seriake Dickson ya bayar da tabbacin cewa jam'iyyar ta fara sanya sunayen 'yan takararta a manhajar INEC.
A labarin nan, za a ji cewa jagoran NDC na kasa, Sanata Seriake Dickson ya bayar da tabbacin cewa jam'iyyar ta fara sanya sunayen 'yan takararta a manhajar INEC.
Majalisae zartarwa ta tarayya karkashin jagorancin shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ta amince da yi wa hukumar kula da masu yiwa kaa hidima, NYSC garambawul.
Kungiyar kwadago ta bukaci shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu da ya saka tausayi wajen biyan ma'aikata mafi karancin albashi. Ta bukaci ya biya N250,000
Kungiyar kwadago ta ƙasa NLC ta yi kira ga shugaban ƙasa Bola Ahmed Tinubu ya nuna wa ma'aikata soyayya ya amince da N250,000 a matsayin sabon albashi.
Hukumar asusun NELFund ta sanar da cewa ta dakatar da ba daliban manyan makarantu mallakin jihohi damar neman rancen kudin karatu har na tsawon mako 2.
Gwamna Abba Yusuf na Kano ya amince da fitar da Naira biliyan 5.07 domin sayo taki wanda za a rabawa manoma matsayin tallafi a kokarin bunƙasa harkar noma a jihar.
Wasu ƴan bindiga sun kai hari yankin karamar hukumar Birnin Gwari a jihar Kaduna, sun kashe ƴan banda da ɗan sanda, sun kuma yi awon gaba da manoma.
Tsohon mataimakin shugaban kasar Najeriya, Atiku Abubakar ya nemi a sanya masarautu a cikin kundin tsarin mulkin Najeriya domin kare su daga barazanar rugujewa.
Gwamnatin tarayya ta bayyana cewa tuni ta kammala shirin sauyawa kurkukun Keffi da ke jihar Nassarawa matsuguni saboda wasu dalilai da su ka hada da cunkoso.
Kungiyar dillan mai ta kasa (IPMAN) ta rufe sama da gidajen mai 1,800 a fadin jihohin Adamawa da Taraba saboda Kwastam ta kwace motocin dakon man mambobinta.
Hukumar kula da harkokin shari'a a jihar Kano ta sanar da dakatar da alkalan kotun majistare uku da magatakardan kotu daya bisa zargin karkatar da kudin al'umma.
Labarai
Samu kari