Wasu matasa sun gudanar da zanga-zanga a gidsn tsohon shugaban kasa, Goodluck Ebele Jonathan. Sun bukaci ya fito takara a babban zaben shekarar 2027.
Wasu matasa sun gudanar da zanga-zanga a gidsn tsohon shugaban kasa, Goodluck Ebele Jonathan. Sun bukaci ya fito takara a babban zaben shekarar 2027.
Tsohon shugaban APC na kasa, Abdullahi Umar Ganduje ya ce an masa gurguwar fassara kan kiran Muhammadu Sansu da Sarkin Kano a wurin rantsar da Murtala Garo.
Sanata Ned Nwoko ya zargi babban bankin Najeriya (CBN) da yin rufa-rufa wajen korar da ya yi wa ma’aikata 317 a kwanakin baya. Ya nemi majalisa ta gudanar da bincike
Majalisar Dattawa ta amince da dokar dawo da tsohon taken Najeriya "Nigeria We Hail Thee" tare da maye gurbin "Arise O Compatriots" domin kara kishin kasa.
Kungiyoyin kwadago na Najeriya sun sake yin fatali da sabon mafi karancin albashin da gwamnatin tarayya ta gabatar. Sun bukaci a rika biyan ma'aikata N494,000.
Tsohon shugaban sojin Najeriya, Laftanal Janar Tukur Buratai ya koka kan yadda mtsalar traso ta ki karewa a Arewa maso gabas. Ya bukaci a gama yakin cikin gaggawa.
Gwamnatin Kano ta dakatar da shugaban gidan talabijin na Abubakar Rimi (ARTV), Mustapha Indabawa sabod zargin rashawa. ta maye gurbinsa da Hajiya Hauwa Ibrahim.
Tsohon dan majalisar wakilan Najeriya, Tajuddeen Yusuf ya ce abu ne mai matukar wahala Atiku Abubakar da Peter Obi su hade guri guda domin tunkarar zaben 2027.
Majalisar dokokin jihar Benue ta rusa dokar da aka kafa a 2023 da ta ba jihar umarnin biyan fansho da daukar dawainiyar tsofaffin gwamnoni har su mutu.
Ministan sufurin jiragen sama, Festus Keyamo ya bayyana shirin gwamnatin Bola Ahmed Tinubu ya sake bibiyar jinginar da filayen sama guda biyu a kasar nan.
Babban malamin addinin Musulunci sheikh Isa Ali Ibrahim Pantami ya dakatar da wani matashi mai suna Auwal da yake kokarin tattaki zuwa wajensa a Abuja.
Labarai
Samu kari