Babbar kotun tarayya mai zama a Abuja ta gamsu da hujjojin da hukumar EFCC ta shigar kan tsohon ministan wutar lantarki, Saleh Mamman kan damfarar N33.8bn.
Babbar kotun tarayya mai zama a Abuja ta gamsu da hujjojin da hukumar EFCC ta shigar kan tsohon ministan wutar lantarki, Saleh Mamman kan damfarar N33.8bn.
Tsohon shugaban APC na kasa, Abdullahi Umar Ganduje ya ce an masa gurguwar fassara kan kiran Muhammadu Sansu da Sarkin Kano a wurin rantsar da Murtala Garo.
Jami'an sojojin Najeriya sun samu nasarr cafke wani soja da ake zargi da sace harsasai 602 a jihar Borno. An cafke sojan ne yana kan hanyar zuwa Kaduna.
Kungiyar gamayyar jam'iyyun siyasa (CUPP) ta yi Allah wadai da gwamnatin shugaba Bola Ahmed Tinubu bisa yadda ya yi jagoranci cikin shekara daya.
Yayin da ake cikin ruɗani umarnin kotuna da suka sha banban, ɗan takarar gwamna inuwar jam'iyyar NNPP a jihar Ogun, Ajadi ya yaba da dawowar Sanusi II.
Gwamnatin jihar Kaduna ta kaddamar da motoci 150 da babura 500 domin rabawa ga jami'an tsaro dake yaki da ta'addanci a jihar wanda gwamna Uba Sani ya kaddamar.
Mansurah Isah ya tabbatar da rasuwar ɗaya daga cikin jaruman Kannywood, Fati Slow Motion, wadda ta rasu a can kusa da Sudan amma za a yi zaman gaisuwa a Kano.
Wata kotun tarayya da ke zamanta a Kano ta ba da umarnin a fitar sa Sarkin Kano na 16, Muhammadu Sanusi II, daga fadar Sarkin Kano ta Gidan Rumfa.
Wata babbar kotun jihar Kano ta hana jami'an tsaro na 'yan sanda, DSS da sojoji fitar da Sarkin Kano Muhammadu Sanusi II daga fadar Sarki ko cafke shi.
Hukumar kula da wutar lantarki ta kasa (NERC) ta ce abokan huldarsa a kasashen ketare sun hana su kuɗin wutar da suka sha wanda ya kai $51m a shekarar 2023.
A ranar Jumu'ah da ta gabata yan bindiga sama da 300 suka kai hari garin Kuchi da ke jihar Neja suka kama mutane da dama. Yan bindigar sun zauna a garin.
Labarai
Samu kari