Kamfanin BUA ya fito ya yi magana kan batun cewa Abdul Samad Rabiu zai sayi kungiyar kwallon kafa ta Kano Pillars. Kamfanin ya ce babu kamshin gaskiya a zancen.
Kamfanin BUA ya fito ya yi magana kan batun cewa Abdul Samad Rabiu zai sayi kungiyar kwallon kafa ta Kano Pillars. Kamfanin ya ce babu kamshin gaskiya a zancen.
Majalisae zartarwa ta tarayya karkashin jagorancin shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ta amince da yi wa hukumar kula da masu yiwa kaa hidima, NYSC garambawul.
Gwamnan jihar Oyo, Seyi Makinde ya yi wasu ƴan gyare-gyare domin inganta ayyukan mambobin majalisar zartarwa, ta ɗauke wasu kwamishinoni ya canza masu wuri.
Kungiyar mata masu tafsiri a jihar Kano ta ziyarci fadar Sarkin Kano, Muhammadu Sanusi II domin nuna goyon bayansu gare shi bayan dawowa kujerar sarauta.
Tsagerun Yan bindiga sun kashe ladan da kaninsa yayin da suka kai farmaki wani Masallaci a kauyen Tazame da je ƙaramar hukumar Bungudu a jihar Zamfara.
Wani sabon rahoto daga Hukumar Lafiya ta Duniya (WHO) ya nuna cewa mutane miliyan 3 ne ke mutuwa a kowace shekara sakamakon kwankwaɗar barasa da miyagun ƙwayoyi.
Majalisar zartarwa ta tarayya (FEC) ta bayyana cewa ta jingine rahoto kan sabon mafi ƙarancin albashin ma'aikata a taronta na ranar Talata, ta ba Tinubu lokaci.
Gwamnatin jihar Sakkwato karkashin Gwamna Ahmed Aliyu ta musanta zargin cewa tana wasu shirye-shirye ta bayan fage domin sauke Mai alfarma Sarkin Musulmi.
Shugaban Najeriya, Bola Ahmed Tinubu na jagorantar taron FEC bayan makonni shida, SGF da shugaban ma'aikatan fadar gwamnatin Najeriya sun halarci zaman yau Talata.
An shiga ɗimuwa bayan babban rashi na mutuwar wani babban jami'an hukumar Kwastam, Essien Etop Andrew cikin Majalisar Tarayya a Abuja yayin amsa tambayoyi.
Kakakin rundunar sojojin Safe Heaven, a jihar Filato, Samson Zhakom ya ce sojojin rundunar sun cafke 'yan bindiga da masu kai masu makamai a Filato da Kaduna.
Labarai
Samu kari