Hamshakin attajiri, Femi Otedola, ya maida martani kan batun cewa ya samar da kudaden gina matatar Dangote. Attajirin ya bayyana cewa zuki ta malle ce kawai.
Hamshakin attajiri, Femi Otedola, ya maida martani kan batun cewa ya samar da kudaden gina matatar Dangote. Attajirin ya bayyana cewa zuki ta malle ce kawai.
Gwamnatin tarayya ta bayyana matakan da ta dauka domin shawo kan matsalar hauhawar farashin abinci a Najeriya. Ministan noma Abubakar Kyari ne ya fadi haka.
Shugaban ƙasa, Bola Ahmed Tinubu, ya ce nan ba da jimawa ba zai koma majalisar dokokin tarayya domin gabatar da ƙarin kasafin kuɗin shekarar 2024.
Duk da cewa mutane da dama na adawa da matakin gwamnatin tarayya na dawo da tsohon taken Najeriya, sai dai a wajen Shugaba Bola Tinubu mafarki ne ya zama gaskiya.
Kungiyar Yarbawa ta Afenifere ta caccaki manufofin shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu kan tattalin arziki. Kungiyar ta ce ya jefa 'yan Najeriya cikin talauci.
Dakarun sojoji sun cafke wani fitaccen malamin addinin Musulunci mai suna Sheikh Muhammad Alkandawi da matarsa a Dei-Dei da ke birnin Abuja a ranar Talata.
Wasu matasa a yankin masarautar Okuku a jihar Kuros Riba sun nuna damuwa da halin sarkin yankinsu saboda ya ƙi ya shawo kan rikicin ƙabilancin da ke faruwa.
Wani binciken gaskiya da aka gudanar ya fayyace gaskiya kan ikirarin da wani shafin yanar gizo ya yi cewa Tinubu zai ba da tallafin N250,000 ga 'yan Najeriya.
Shugaban TUC na kasa, Festus Osifo ya ce ƴan kwadago za su iya saukowa ƙasa daga bukatarsu ta biyan N494,000 a matsayin sabon mafi ƙarancin albashi.
Majalisar wakilan tarayya ƙarƙashin jagorancin Tajudeen Abbas ta lashi takobin gudanar da bincike kan yadda CBN ke korar ma'aikata barkatai da sunan gyara.
Labarai
Samu kari