Hamshakin attajiri, Femi Otedola, ya maida martani kan batun cewa ya samar da kudaden gina matatar Dangote. Attajirin ya bayyana cewa zuki ta malle ce kawai.
Hamshakin attajiri, Femi Otedola, ya maida martani kan batun cewa ya samar da kudaden gina matatar Dangote. Attajirin ya bayyana cewa zuki ta malle ce kawai.
NiMet ta yi hasashen ruwan sama mai ƙarfi da iska a jihohin Arewa da Kudancin Najeriya a yau 4 ga Mayu, 2026, tare da gargaɗi kan ambaliya da haɗarin walƙiya.
Mutane da dama a Kano sun fara shiga fargaba kan yawaitar ƴan daba a fadin jihar musamman saboda rigimar sarauta da ake yi inda suka bukaci karin jami'an tsaro.
Hukumar Hisbah ta jihar Kano ta cafke mawakin nan kuma Jarumin TikTok Al’amin G-Fresh saboda zargin yi wa Alkur’ani Mai Girma Izgili da kuma yin kalaman batsa.
Kamfanin rarraba wutar lantarki na Abuja ya zayyana sunayen wa wasu hukumomi da ma’aikatun gwamnati da zai katse wutar su saboda rashin biyan kudin wutar.
Rundunar ƴan sanda a jihar Kano ta tabbatar da dakile harin ƴan daba da suka yi yunkurin kai hari gidan shugaban jam'iyyar APC, Abdullahi Abbas a ranar Juma'a.
Tsohon shugaban kasa na mulkin soja, Janar Abdulsalami Abubakar, ya bayyana cewa bai yi nadama ba kan mika mulkin da ya yi a hannun farar hula ba a kasar nan.
Mazauna jihar Kano, musamman makwaftan fadar Sarkin Kano, sun koka kan yawaitar 'yan tauri a yankin fadar. An ce ayyukan 'yan taurin ya fara barana ga rayuwar jama'a
Hudubar da Mai Martaba Sarkin Kano, Lamido Sanusi ya gabatar a Sallar Juma'a a ranar 31 ga watan Mayu ta haifar da cece-kuce a jihar. An zargi sarkin da yin habaici.
An samu asarar rayuka bayan an samu ruwan sama kamar da bakin kwarya a jihar Bauchi. Akalla 'yan kasuwa mutum biyar ne suka riga mu gidan gaskiya.
Tsohon shugaban kasar Najeriya, Janar Abdulsalami Abubakar ya bayyana irin damar da ‘yan siyasa ke bayarwa a juyin mulki a kowace kasa da hakan ya faru.
Labarai
Samu kari