Gwamnatin Kano ta sanar da cewa Gwamna Abba Kabir Yusuf zai jagoranci rantsr da sabon mataimakinsa, Murtala Sule Garo a gobe Talata da misalin karfe 11:00 na safe.
Gwamnatin Kano ta sanar da cewa Gwamna Abba Kabir Yusuf zai jagoranci rantsr da sabon mataimakinsa, Murtala Sule Garo a gobe Talata da misalin karfe 11:00 na safe.
Rundunar sojin Iran ta bayyana cewa ta kai hari kan wani jrigin ruwan Amurka da ya yunkurin keta mashigar Hormuz bayan ta sanar da rufe shi kirif.
Sarkin Kano, Muhammadu Sanusi II ya ja hankalin iyayen yara da su kula da tarbiyar 'ya'yansu domin samar da ingantacciyar Kano da kasa baki daya.
Gwamnan jihar Niger, Mohammed Umar Bago ya tallafawa dalibai da ke karatu a Jami'ar Abdulkadir Kure da ke jihar inda ya rage kaso 50 na kuɗin da suke biya.
Kwamishinan kananan hukumomi da masarautu na jihar Bauchi ya yi bankwana da duniya. Ahmed Jalam ya rasu ne a wani hatsarin mota da ya ritsa da shi.
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya yi Allah wadai da kisan da aka yiwa jami'an sojoji a jihar Abia. Tinubu ya umarci hukumomin tsaro su cafko masu hannu a harin.
Jami'yyar APC a Zamfara ta zargi Gwamna Dauda Lawal ta lalata tsaron jihar saboda rashin hada kai da karamin Ministan tsaro, Bello Matawalle wurin dakile matsalar.
A lokacin da dalibai suka fara fargabar makomar jarrabawarsu ta kammala sakandare WAEC saboda yajin aikin kungiyoyin kwadago, hukumar shirya jarrabawar ta magantu.
Kungiyar kwadago ta NLC tafara shirin tsunduma yajin aikin gama-gari saboda gwamnati ta ki amicewa da biyan mafi karancin albashin da zai dace da ma'aikata.
Mataimakin shugaban kasa, Kashim Shettima ya yi karin haske kan matsalolin da Najeriya ke fuskanta inda ya ce sun wuce maganar sauya tsarin mulki.
Fitaccen matashin mai wa'azin Musulunci, Abdullateef Aliyu Maitaki da aka fi sani da Mufti Yaks ya rasu a jihar Niger a yau Asabar 1 ga watan Yuni.
Labarai
Samu kari