anata Seriake Dickson ya bayyana cewa a shirye jam'iyyar NDC ta ke ta tattauna da sauran 'yan adawa domin yin hadaka a zaben 2027 da ke tafe domin fuskantar APC.
anata Seriake Dickson ya bayyana cewa a shirye jam'iyyar NDC ta ke ta tattauna da sauran 'yan adawa domin yin hadaka a zaben 2027 da ke tafe domin fuskantar APC.
Rundunar 'yan sandan jihar Benue ta kama mutum 10 da ake zargi da alaka da kashe shugaban Miyetti Allah, Ardo Risku Mohammad bayan taron zaman lafiya.
Mutanen Abuja sun shiga zullumi lokacin da gidan tsohon gwamnan jihar Imo, Rochas Okoracha ya ruguje. Gidan mai hawa biyar. Anceto mutane uku daga baraguzan.
Wani jami'i wanda ba a bayyana sunansa ba na hukumar yaki da masu yiwa tattaƙin arzikin kasa zagon kasa (EFCC) ya salwantar da ransa a birnin tarayya Abuja.
Babbar kotun jihar Osun ta yanke hukuncin kisa ta hanyar rataya ga masu garkuwa da mutane da suka kashe wani Bafulatani bayan sun yi garkuwa da shi.
Kungiyar ma'aikatan jami'a ta kasa SSANU na shirin tsunduma yajin aiki a gobe Alhamis. Hakan ya biyo bayan wa'adin mako biyu da kungiyar ta ba gwamnati ne.
Alhaji Muhammad Abubakar Sa'ad III, sarkin Musulmi da ke Sokoto, ya bayyana cewa ya shirya tsaf domin bin duk wata doka da gwamnatin jihar Sokoto za ta gindaya.
Gwamnan jihar Kano, Abba Kabir Yusuf ya kai ziyara gidan wani kwamandan 'yan banga da aka kashe domin yin ta'aziyya ga iyalansa. Gwamnan ya yi ruwan addu'a.
Majalisar wakilan tarayya ta fara karatun farko kan kudirin kirkiro sabuwar jihar Etiti a shiyyar Kudu maso Gabashin Najeriya domin jihohin yankin su zama 6.
Ɗan majalisa Cyril Hart ya zargi mataimakin kakakin majalisar wakilai, Benjamin Kalu da ware su sabbin zuwa majalisa a duk lokacin da ake muhawara kan wasu lamurra.
Hon. Ahmad Jaha, ɗan majalisa mai wakiltar mazaɓar Damboa/Gwoza/Chibok, ya ce sakacin jami'an tsaro da jama'a ne yasa aka samu tashi bam a jihar Borno a kwanan nan.
Labarai
Samu kari