Shugaban Amurka, Donald Trump ya sanar da cewa zai kai sojojin ruwan Amurka su ceto jiragen da suka makale a mashigar Hormuz da Iran ta toshe bayan fara yaki.
Shugaban Amurka, Donald Trump ya sanar da cewa zai kai sojojin ruwan Amurka su ceto jiragen da suka makale a mashigar Hormuz da Iran ta toshe bayan fara yaki.
Gwamnatin tarayyar Najeriya ta yi Allah-wadai da kashe ministan tsaron kasar Mali, Sadio Camara, bayan harin ta’addanci da ya rutsa da shi a gidansa.
Bincike ya nuna cewa an samu tashin kudin jigilar man fetur daga kasashen ketare zuwa Najeriya da kashi 46.8% wanda hakan yasa gwamnatin tarayya dawo da tallafi.
Hukumomi a Jami'ar jihar Lagos sun yi martani bayan samun satifiket na digiri a hannun masu siyar da nama a jihar inda suka ce an dade da daukar mataki kan lamarin.
Kungiyar kwadago NLC ta fitar da sanarwa da safiyar yau Talata 4 ga watan Yuni kan ci gaba da yajin aiki inda ta ce sai an ji daga gare ta kan matakin da za ta dauka
Shahararraiyar kungiyar kare hakkin musulmi ta Najeriya (MURIC) ta bayyana takaici kan yadda yajin aikinNLC zai shafi musulmin Najeriya yayin jigilarsu.
Tsohon shugaban kasa, Olusegun Obasanjo ya magantu kan halin da ya shiga a gidan yari da ke Yola inda ya ce marigayi Lamidon Adamawa ya taimake shi a zamansa.
Yayin da ake tururuwa zuwa fadar Muhammadu Sanusi II, ƴaƴan Sheikh Dahiru Usman Bauchi sun ziyarci fadar Sarkin tare da nuna goyon baya da addu'o'i gare shi.
Kungiyar masu jigilar mahajjata ta kasa AHOUN ta bukaci kungiyoyin NLC da TUC sun dakatar da yajin aiki saboda kaucewa taba addini da jawo wa mahajjata asara.
Rahotanni sun bayyana cewa wakilan gwamnatin tarayya da ƴan kwadago sun kamma zaman da aka kira na gaggawa kan yajin aiki a ofishin SGf George Akume.
Yajin aikin da ƴan kwadago suka fara yau ya hana zaman sauraron ƙara game da rikicin masarautar Kano ranar Litinin, an ɗage zaman shari'ar har sai baba ta gani.
Labarai
Samu kari