Gwamnatin Iran ta gargadi shugaban Amurka, Donald Trump kan bayanin da ya yi na cewa zai raka jiragen ruwa su wuce ta mashigar Hormuz da Iran ta toshe.
Gwamnatin Iran ta gargadi shugaban Amurka, Donald Trump kan bayanin da ya yi na cewa zai raka jiragen ruwa su wuce ta mashigar Hormuz da Iran ta toshe.
Gwamnatin tarayyar Najeriya ta yi Allah-wadai da kashe ministan tsaron kasar Mali, Sadio Camara, bayan harin ta’addanci da ya rutsa da shi a gidansa.
Rahotanni sun bayyana cewa shugabannin kwadago sun isa ofishin sakataren gwamnatin tarayya da ke Abuja, ana shirin wani zama a sirrince domin daƙile yajin aiki.
Ma'aikatan gwamnati a Kano sun yi zamansu a gida domin yin biyayya ga umarnin ƙungiyoyin kwadago na ƙasa na fara yajin aiki, yan kasuwa sun fita.
Babbar mai shari’a ta Kano, Dije Abdu Aboki ya ta bayyana cewa atsalandan a bangaren shari’a yana hana yanke hukunci da rashin gaskiya da adalci.
Hukumar shirya jarabawar shiga manyan makarantu (JAMB) ta sanar da fitar da sakamakon jarabawar daliban da ta rike. Dalibai 24,535 za su sake zana jarabawar UTME
Awanni bayan fara yajin aikin ma'aikata a Najeriya, Gwamnatin Bola Ahmed Tinubu ta kira taron kwamitin mafi ƙarancin albashi ranar Talata, 4 ga watan Yuni, 2024.
Hadimin shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya caccaki kungiyoyin kwadago na NLC da TUC kan shiga yajin aikin sai baba ta gani da suka yi a fadin Najeriya.
Yayin da kungiyar kwadago ta shiga yajin aikin gama gari a wannan Litinin din, mambobinta sun tilastawa makaranta da bakuna bin umarnin yajin aiki a Kaduna.
An wayi gari babu jirgin ƙasan da ya shiga ko ya fita daga Abuja yayin da ma'aikata suka ƙauracewa wuraren ayyukansu saboda yajin aikin da ƴan kwadago suka fara.
Rahotanni sun bayyana an kwashi 'yan kallo a wani bankin Polaris da ke jihar Legas bayan da kungiyar kwadago ta NLC ta dura bankin tare da fatattakar jama'a.
Labarai
Samu kari