'Yan ta'adda dauke da makamai sun kai hari a jihar Borno. Hatsabiban sun kutsa cikin wata makarantar sakandare inda suka yi awon gaba da dalibai.
'Yan ta'adda dauke da makamai sun kai hari a jihar Borno. Hatsabiban sun kutsa cikin wata makarantar sakandare inda suka yi awon gaba da dalibai.
Rundunar 'yan sandan jihar Benue ta kama mutum 10 da ake zargi da alaka da kashe shugaban Miyetti Allah, Ardo Risku Mohammad bayan taron zaman lafiya.
Rundunar yan sanda a birnin tarayya Abuja ta tabbatar da fadowar gini kan wasu mutane a yammacin jiya Litinin. Hadarin ya yi sanadiyyar jikkata mutane uku.
Kamfanin NNPC ya ce ya kafa dokar ta-baci kan hako mai. Ya ce wannan wani yunkuri ne na kara yawan danyen man fetur da Najeriya ke hakowa da kuma bunkasa arzikinta.
'Yan bindigan da suka sace mahaifiyar Dauda Adamu Kahutu wanda aka fi sani da Rarara sun bukaci a ba su N900m a matsayin kudin fansa kafin su sako ta.
ahotanni sun ce 'yan ta'adda sun kai hari kauyen Rugar Sojidi da Fulani ke zaune a kusa da Issan Makaranta da ke karamar hukumar Kagarko a Kaduna.
Alhaji Aliko Dangote ya yi kira ga shugaba Bola Tinubu kan karin kudin ruwa da kashi 30% inda ya ce hakan zai rusa sana'oi da hana samar da ayyukan yi a Najeriya.
Rundunar 'yan sandan jihar Katsina ta bayyana cewa jami'anta sun samu nasarar dakile harin da 'yan bindiga suka kai a Dutsinma. Sun ceto mutum 10 da aka sace.
Majalisar wakilai ta umarci kwamitinta na cimaka, samar da abinci, harkokin noma, kwalejojin noma da cibiyoyin noma da na kudi, kan wani muhimmin batu.
Majalisar dattawan Najeriya ta yi karatu na biyu ga kudurin da zai ba yan kasashen waje damar mallakar katin shaidar zama dan kasa idan suka zauna a Najeriya.
Kungiyar gwamnonin yankin Kudu maso Gabas sun cimma matsaya kan batun shari'ar da ake yiwa shugaban kungiyar IPOB, Nnamdi Kanu. Za su gana da Tinubu.
Labarai
Samu kari