Mai alfarma Sarkin Musulmi ya bukaci a yi bincike kan kashe malamar Islamiyya mai suna Ummulkhairi da aka yi a jihar Kaduna. Ya nemi a ba da diyya.
Mai alfarma Sarkin Musulmi ya bukaci a yi bincike kan kashe malamar Islamiyya mai suna Ummulkhairi da aka yi a jihar Kaduna. Ya nemi a ba da diyya.
Rundunar 'yan sandan Benue ta kama mutum 10 da ake zargi da kashe shugaban MACBAN na Benue, Alhaji Ardo Risku Mohammed, tare da abokinsa Yakubu Isah.
Mai bincike a hukumar EFCC, ya bayyana yadda tsohon mai ba da shawara a harkokin tsaro, Sambo Dasuki ya ba tsohon gwamnan Ekiti, Ayodele Fayose N1.2bn.
Wasu miyagun 'yan bindiga sun hallaka 'yan gudun hijira bayan sun farmake su a jihar Benue. 'Yan bindigan sun hallaka mutanen ne yayin da suke dawowa daga gona.
Shawarar samar da jihar Adada, sabuwar jiha a yankin Kudu maso Gabas ta tsallake karatu na farko a majalisar dattawa. Ga wasu abubuwa 5 da ya kamata ku sani.
Rundunar 'yan sandan jihar Jigawa ta tabbatar da mutuwar wasu mutum biyu sakamakon barkewar rikici a tsakanin manoma da makiyaya ranar Talata a jihar.
Yayin da ake cikin wani hali a Najeriya, jigon jam'iyyar APC a Lagos, Oluyemisi Ayinde ya gargadi Bola Tinubu kan daukar matakin gaggawa game da halin da ake ciki.
Majalisar dokokin Kano ta musanta cewa tsoron za a iya kawo masu hari saboda rikicin masarautar Kano. Majalisar ce ta zartar da dokar da ta rushe masarautu.
Gwamnatin tarayya ta bayyana cewa 'yan Najeriya sun kashe kudaden da suka kai N16tr wajen siyan janaretoci da man fetur domin samun lantarki a 2023.
An sake yin karin kudin wutar lantarki ga 'yan tsarin 'band A' da ke ƙarƙashin ikon kamfanin rarraba wutar na Kaduna (KAEDCO) daga N206.80/kWh zuwa N209.5/kWh.
Gwamnatin Kano ta maka wasu jami'an 'yan sanda guda uku a gaban kotu bisa zargin aikata fashi da makami a jihar, inda su ka yi fashin N322m, an mayar da wasu
Labarai
Samu kari