Gwamnatin tarayyar Najeriya ta yi Allah-wadai da kashe ministan tsaron kasar Mali, Sadio Camara, bayan harin ta’addanci da ya rutsa da shi a gidansa.
Gwamnatin tarayyar Najeriya ta yi Allah-wadai da kashe ministan tsaron kasar Mali, Sadio Camara, bayan harin ta’addanci da ya rutsa da shi a gidansa.
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya shiga ganawa da wakilan gwamnatin tarayya a tattaunawar da ake yi kan mafi karancin albashin ma'aikatan Najeriya.
Hukumar ana yiwa tattalin arzikin Najeriya ta’annati (EFCC) ta bayyana cafke wasu mata Blessing Nchelem da surukarta Deborah Jack tare da gurfanar da su gaban kotu.
Sanatan Abdul Ningi mai wakiltar Bauchi ta Tsakiya a majalisar dattawan Najeriya ya koma halartar zaman majalisa biyo bayan dakatarwar da aka yi masa.
Daniel Bwala ya bayyana cewa kamata ya yi gwamnati ta kara tayin da ta yi na za ta rika biyan ma'aikata N60,000a matsayin mafi karancin albashi a Najeriya.
Rundunar sojin saman Najeriya ta samu nasarar kashe ƴan bindiga masu yawayayin da suka tura jirgi ya yi luguden wuta sansanonin ƴan bindiga a Katsina da Kaduna.
Gwamnatin tarayya ta kara yiwa yan kwadago magana kan yajin aiki da ta shiga, ta ce yajin aikin zai kara jefa talakawa cikin wahalar rayuwa sama da wanda suke ciki.
Sarkin Gwandu a jihar Kebbi, Manjo-janar Muhammad Ilyasu Bashir ya taya Sarkin Kano, Muhammadu Sanusi II murnan dawowa kan kujerar sarautar jihar.
Rahotanni sun bayyana cewa asusun ajiyar kudin Najeriya na kasar wajen ya ragu sosai a cikin mako 10 da suka gabata, kamar yadda alkaluman CBN ya nuna.
Kungiyoyin kwadagon Najeriya NLC da TUC sun dakatar da yajin aikin da suka shiga a fadin kasar saboda rashin samun daidaito kan sabon mafi karancin albashi.
Labarai
Samu kari