Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar, zai ziyarci kasar Amurka. Atiku Abubakar zai je Amurka ne domin tattauna matsalolin da suka addabi Najeriya.
Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar, zai ziyarci kasar Amurka. Atiku Abubakar zai je Amurka ne domin tattauna matsalolin da suka addabi Najeriya.
An samu tashin wata gobara a kasuwar Katako da ke birnin Enugu, babban birnin jihar Enugu a ranar Talata. Shaguna biyar da ke cikin kasuwar sun kone.
Rundunar ‘yan sandan Kano a gano wasu iyayen daba 13 a jihar dake bayan duk wata hatsaniya da tashin hankali a kwaryar birnin jihar a kokarin inganta zaman lafiya.
Bayanai daga shafin cinikayyar kuɗi na gwamnati ya nuna cewa Dalar Amurka ta ƙara tsada a ranar Talata idan aka kwatanta da farashin ranar Litinin da ta wuce.
Ana fargabar cewa wasu ‘yan daba da suka kware wajen satar waya sun kashe wani jami’in soja mai suna Laftanar I.M Abubakar a hanyarsa ta komawa gida a Kaduna.
Bayan janye yajin aikin yan kwadago a jiya Talata, kungiyar ta gargadi gwamnati kan karin da ya kamata a yiwa ma'aikata a kan N60,000 da gwamnati ta ambata da farko.
Babban dan kasuwa kuma attajiri a Najeriya, Femi Otedola, ya zargi bankin Zenith na Jim Ovia da yin amfani da asusun kamfaninsa ta hanyar da ba ta dace ba.
Bincike ya fallasa yadda gwamnatocin jihohin kasar nan 30 suka kashe makudan kudi wajen sayen kayan kwalam da makulashe da walwalar jami'an zaman gwamnati.
Gwamnatin jihar Niger ta dora laifin gaza ceto wadanda suka makale a karkashin mahakar ma'adanai kan rashin tsaro da ya addabi yankin Galadima-Kogo.
Babban da ga Sheikh Dahiru Usman Bauchi, Ibrahim Dahiru Bauchi ya kai ziyara a madadin Shehi domin nuna goyon baya ga mai martaba Aminu Ado Bayero.
Labarai
Samu kari