Abin da Peter Obi da Rabiu Kwankwaso suka guje wa a ADC ya biyo su har NDC. Shugabannin jam'iyyar ta NDC mai adawa sun fara zama domin hana soke masu rajista.
Abin da Peter Obi da Rabiu Kwankwaso suka guje wa a ADC ya biyo su har NDC. Shugabannin jam'iyyar ta NDC mai adawa sun fara zama domin hana soke masu rajista.
Rundunar 'yan sandan Benue ta kama mutum 10 da ake zargi da kashe shugaban MACBAN na Benue, Alhaji Ardo Risku Mohammed, tare da abokinsa Yakubu Isah.
Gwamnan jihar Kano Abba Kabir Yusuf zai kammala ayyukan da Rabi'u Musa Kwankwaso ya fara amma Ganduje ya yi watsi da su a lokacin da yake gwamna.
Majalisar Dattawa ta ankarar da yan kasar nan cewa an shigo da wani nau'in gurbataccen man fetur da kuma dizel cikin kasar nan wanda zai iya jawo matsaloli.
Hukumar yaki da masu yiwa tattalin arzikin kasa zagon kasa (EFCC) ta nuna damuwa kan abin da ta kira shirim da wasu gurbatattu ke yi na yin zanga-zanga.
Farfesa Umar Labdo ya ce Rabiu Musa Kwankwaso ya nada Muhammadu Sanusi II ne tun 2014 saboda gabar siyasa da kuma neman batawa Goodluck Jonathan rai.
Gwamnan jihar Benuwai, Rabaran Hyacinth Alia ya sanar da sa dokar zaman gida a ƙaramar hukumar Ukum da kewaye biyo bayan ɓarkewar zanga-zanga a yankin.
Rahotanni sun tabbatar da rasuwar babban ɗan tsohon gwamnan jihar Oyo, Cif Kolapo Ishola mai suna Kunle Kolapo a yau Laraba 3 ga watan Yulin 2024.
Tsohon shugaban kasa Cif Olusegun Obasanjo ya yi karin haske kan tattaunawa da ya yi da gwamnonin kudu, ya ce ba su yi magana kan sake Nnamdi Kanu ba.
Gwamnatin jihar Kaduna ta musanta rahotannin da aka yada kan kai harin kunar bakin wake a titin hanyar Kaduna zuwa Abuja. Ta ce babu gaskiya a rahotannin.
Majalisar dattijan Najeriya ta yi kira ga gwamnatin tarayya ta sauya salon tunkarar ƴan tada kayar baya domin magance hare-hare irin wanda aka kai Gwoza a Borno.
Labarai
Samu kari