Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar, zai ziyarci kasar Amurka. Atiku Abubakar zai je Amurka ne domin tattauna matsalolin da suka addabi Najeriya.
Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar, zai ziyarci kasar Amurka. Atiku Abubakar zai je Amurka ne domin tattauna matsalolin da suka addabi Najeriya.
DCP Abubakar Muhammad Guri ya riga mu gidan gaskiya jim kaɗan bayan ya faɗi a ofishinsa da ke sashin Mopol a hedkwatar ƴan sanda ta ƙasa da ke Abuja.
Dakarun rundunar sojojin hadin gwiwa ta kasa da kasa (MNJTF) sun samu nasarar hallaka 'yan ta'adda 140 yayin gudanar da ayyukansu a yankin tafkin Chadi.
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya ba ministan kudi Wale Edun wa'adin sa'o'i 48 domin samar da mafi karancin albashi domin kaucewa yajin aikin 'yan kwadago
Wasu yan ta'adda sun shiga kauyuka biyu a kananan hukumomin Nunya da Tunga, sun yi awon gaba da Bayin Allah akalla 56 a jihar Neja cikin kwanaki biyu.
Wata kungiya ta shawarci gwamnan jihar Kano, Abba Kabir Yusuf da ya mayar da hankali wajen kawo ci gaba a jihar ba yunkurin daukar fansa ba kan abokan hamayyarsa.
Kamfanin rarraba wutar lantarki na kasa (TCN) ya sanar da kammala gyaran wuta a yankin Arewa maso gabashin Najeriya. A yau Talata kamfanin ya sanar da kammala aikin.
Shugaba Bola Tinubu ya amince a rika kiran titin N20 da ya taso daga 'Northern Parkway' zuwa sha tale-talen Murtala Mohammed da suna: 'titin Wole Soyinka'.
Ana fargabar akalla mutane 30 suka kwaɓta dama yayin da wani ramin haƙar ma'adanai ya rufta a yankin ƙaramar hukumar Shiroro ta jihar Neja jiya da daddare.
Wasu tsagerun ƴan bindiga sun buɗe wuta kan wasu mutum biyu, sun kashe kansilada shugaban matasa a yankin ƙaramar hukumar Onitcha a jihar Ebonyi.
Labarai
Samu kari