Jam'iyyar APC mai mulki a jihar Gombe ta tsayar da dan takararta na Gwamna. APC ta zabi Jamilu Gwamna a matsayin dan takararta na gwamna a zaben 2027.
Jam'iyyar APC mai mulki a jihar Gombe ta tsayar da dan takararta na Gwamna. APC ta zabi Jamilu Gwamna a matsayin dan takararta na gwamna a zaben 2027.
Gwamnan jihar Katsina, Dikko Radda ya nuna alhini kan rasuwar fitaccen mawakin gargajiyar Hausa, Alhaji Surajo Mai-Asharalle, wanda ya rasu bayan fama da jinya.
A samu sabani a majalisar dattijai kan kokarin hana makiyaya yawo a Najeriya. Sanatocin Arewa sun ce dokar za ta shafi hakkin 'yan kasa wanda suna da damar yawo
Gwamnatin Gombe ta dauki matakin kawo tsarin zamani cikin harkar almajiranci a jihar. Mai ba gwamnan shawara kan almajiranci, Aminatu Dahiru Bauchi ce ta fadi haka
Shugaba Bola Tinubu ya ce gwamnatin tarayya ta kuduri aniyar dasa itatuwa miliyan 25 nan da shekarar 2030 domin kare muhalli. Najeriya za ta gina birnin tsirrai.
Majalisar dattawan Najeriya ta nemi gwamnati ta dauki tsattsauran mataki kan iyayen dake barin yaransu na gararanba a kan titi maimakon zuwa makaranta.
Rundunar sojin Najeriya ta yi martani ga 'yan ta'addan IPOB kan cewa ta kashe fararen hula 'yan kabilar Ibo a kudu maso gabas. Simon Ekpa ne ya yi zargin.
Yayin da ake fama da tsadar kayan abinci, gwamnatin tarayya na shirin dakatar da harajin shigo da wasu muhimman kaya irinsu kayan abinci cikin kasar nan.
Hajiya Lami Adamu Lau, shugabar kungiyar mata ta ƙasa ta kwanta dama a lokacin da ta je jihar Kebbi domin gudanar da wasu ayyuka, gwamnan Taraba ya yi alhini.
Tattaunawar da ake yi tsakanin wakilan gwamnatin tarayya da 'yan kwadago ta tashi ba tare da an cimma matsaya ba. Za a sake zama domin tattaunawa.
Wasu ƴan bindiga sun kai hari fadan sarkin Ninzo a karamar hukumar Sanga da ke jihar Kaduna inda suka yi awon gaba da matarsa a cikin daren jiya Laraba.
Labarai
Samu kari