Rundunar 'yan sandan Benue ta kama mutum 10 da ake zargi da kashe shugaban MACBAN na Benue, Alhaji Ardo Risku Mohammed, tare da abokinsa Yakubu Isah.
Rundunar 'yan sandan Benue ta kama mutum 10 da ake zargi da kashe shugaban MACBAN na Benue, Alhaji Ardo Risku Mohammed, tare da abokinsa Yakubu Isah.
Sanata Shehu Sani yayi kira ga Shugaba Tinubu da ya hanzarta janye yarjejeniyar Samoa saboda cike take da sharuddan shaidanci. Yace har sauran shugabannin Afrika.
Hukumar kwastam ta sanar da kama makamai da ake kokarin shigowa da su Najeriya a filin jirgin saman Murtala Muhammad da ke birnin Legas a ranar Laraba.
Shugaban rukunin kamfanonin Dangote, Aliko Dangote ya bayyana tsawon lokacin da zai dauka wajen dawo da tattalin arzikin Najeriya cikin hayyacinsa.
An jibge jami'an tsaron a ofishin da ke titin Awolowo a Ikoyin jihar Legas saboda fargabar zanga-zangar kin jinin yadda hukumar ke gudanar da ayyukansu.
Hukumar lura da zirga zirgar jiragen sama a Najeriya (NCAA) ta kwace lasisin wasu kamfanonin jiragen sama guda 10 bisa saba dokokin aiki da suka yi.
Majalisar dattawan Najeriya ta kafa kwamitin bincike kan yadda aka kashe kudi $5.92bn a Mambila ba tare da samar da wuta ba. Goje ya bukaci Tinubu ya karasa aikin.
Hukumar kwastam ta kama makamai da dama a lokacin da ake kokarin shigowa da su Najeriya ta bayan fage domin aikata ayyukan barna da ta'addanci a garuruwa.
Shugaban kungiyar Patriot for the Advancement of Peace and Social Development (PAPSD), Dakta Sani Shinkafi, ya fadi hanyar shawo kan rashin tsaro a Arewa maso Yamma.
An kaddamar da wasu gidajen man CNG da kamfanin NNPC ya gina a Abuja, a wani bangare na gidajen man CNG 12 da aka kaddamar a lokaci daya a Legas da Abujan.
Labarai
Samu kari