Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar, zai ziyarci kasar Amurka. Atiku Abubakar zai je Amurka ne domin tattauna matsalolin da suka addabi Najeriya.
Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar, zai ziyarci kasar Amurka. Atiku Abubakar zai je Amurka ne domin tattauna matsalolin da suka addabi Najeriya.
Rundunar yan sandan Kano ta cafke wasu mutane 19 da ake zargi da aikata mugayen laifuka iri daban-daban a jihar, ciki har da fashi da makami da satar mutane.
Babɓar kotun tarayya mai zama a Legas ta bayar da umarnin wucin gadi na kwace wasu kadarrorin N11.1bn da ke da alaƙa da tsohon gwamnan CBN, Emefiele.
Wasu miyagun 'yan bindiga sun kai harin ta'addanci a karamar hukumar Bassa ta jihar Plateau. 'Yan bindigan sun hallaka wani fasto tare da wasu mutum hudu a harin.
Babban malamin addinin musulunci, Sheikh Ahmad Tijjani Yusuf Guruntum ya karyata jita jitar cewa ya mutu a yau Laraba. Malamin ya ce mutane su daina yada jita jita.
Hukumar kashe gobara ta jihar Kano ta jero ayyyukan da ta yi a watan Mayu da kuma irin asarar rayuka da dukiyoyin da aka yi sakamakon ibtil'in gobara a wata 1.
Kwamitin mafi ƙarancin albashi ya sake komawa kan teburin tattaunawa domin samo matsala kan sabon mafi ƙarancin albashin ma'aikata a Najeriya yau Laraba.
Alamu sun fara karkata kan cewa kungiyar kwadagon kasar nan (NLC) za ta sassauta bukatar mafi karancin albashi daga N494,000 zuwa N100,000 nan gaba.
Gwamnatin jihar Yobe ta kare matakin amfani da tubabbun 'yan Boko Haram wajen samar da tsaro. Gwamnatin ta ce suna taimakawa wajen yaki da ta'addanci.
Mai alfarma Sarkin Musulmi ya bukaci al'ummar musulmin Najeriya da su fara duba jinjirin watan Dhul Hijjah 1445AH daga ranar Alhamis, 6 ga watan Yunin 2024.
Labarai
Samu kari