Jam'iyyar APC mai mulki a jihar Gombe ta tsayar da dan takararta na Gwamna. APC ta zabi Jamilu Gwamna a matsayin dan takararta na gwamna a zaben 2027.
Jam'iyyar APC mai mulki a jihar Gombe ta tsayar da dan takararta na Gwamna. APC ta zabi Jamilu Gwamna a matsayin dan takararta na gwamna a zaben 2027.
Gwamnan jihar Katsina, Dikko Radda ya nuna alhini kan rasuwar fitaccen mawakin gargajiyar Hausa, Alhaji Surajo Mai-Asharalle, wanda ya rasu bayan fama da jinya.
Ministan sufuri, Sa'idu Ahmed Alkali ya ce a yau za a kaddamar da titin jirgin kasa da zai fara jigila daga Legas zuwa Kano. Ya ce jirgin zai kawo sauki sosai.
Gwamnan Legas, Babajide Sanwo-Oluhas ya ba da kyautar N10m ga dalibin da ya yi fice a jami’ar LASU, Olaniyi Olawale, wanda ya kammala da digiri da CGPA na 4.98.
Rahotanni sun tabbatar da cewa wasu da ake zargin 'yan ta'addan Boko Haram ne sun hallaka mutum uku bayan sun tare motarsu a kan hanya a jihar Yobe.
ani lauya mai kare hakkin ɗan Adam, Mike Ozekhome ya gargadi gwamnatin Kaduna kan yin gaggawar tuhumar Nasiru El-Rufai ba tare da ba shi damar kare kansa ba.
A yau Alhamis ne wa'adin da shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya ba ministan kudi, Wale Edun kan samar da yadda karin albashi zai kasance a Najeriya ya cika
Gwamna Abba Kabir Yusuf ya raba tallafin kudi sama da Naira miliyan 23 ga masu kananan sana'o'i a jihar. Sanusi Bature Dawakin Tofa ne ya sanar da haka a jiya Laraba
Wani matashi da ya kware wajen damfarar jama’a ta kafar intanet Joshua Olawuyi, ya fada hannun jami’an tsaron shiyya ta biyu dake Onikan a jihar Legas.
Wasu mutane da ke tserewa harin 'yan bindiga a jihar Neja sun rasa rayukansu a cikin ruwa. Mutanen sun rasu ne bayan kwale-kwalen da suke ciki ya yi hatsari.
NDLEA ta kai samame a otal din Emerald dake unguwar Ladipo a jihar Legas inda aka kama wasu alhazan Najeriya suna kokarin hadiye hodar iblis gabanin tashinsu.
Labarai
Samu kari