Wani jirgin sama mai saukar ungulu ya gamu da hatsari a kasar Saudiyya. Jirgin saman ya fado ne inda ya yi sanadiyyar rasa rayukan mutanen da ke cikinsa.
Wani jirgin sama mai saukar ungulu ya gamu da hatsari a kasar Saudiyya. Jirgin saman ya fado ne inda ya yi sanadiyyar rasa rayukan mutanen da ke cikinsa.
Wata malamar makaranta ta mutu bayan an zargi mahaifin wani ɗalibi da dukan ta har lahira a ƙauyen Ugbamaka da ke Olamaboro da ke jihar Kogi a Najeriya.
Yayin da rahoton yarjejeniyar Samoa ya bayyana, Gwamanti Tarayya ta shirya daukar mataki kan jaridar Daily Trust game da rahotannin bata mata suna da take yaɗawa.
Rundunar 'yan sandan jihar Delta ta ce jami'anta sun samu nasarar hallaka wani mai garkuwa da mutane a jihar. 'Yan sandan sun kuma cafke takwarorinsa guda uku.
Kungiyar Muslim Media Practitioners of Nigeria (MMPN) ta bukaci Gwamnatin Tarayya da sauran jihohi su sanya 1 ga watan Muharram a matsayin ranar hutu.
Darajar Naira ta farfado a kasuwa bayan kwashe kwanaki uku tana faduwa a kasuwa. A ranar 5 ga watan Yuli, darajar Naira ta kasu a kasuwannin 'yan canji.
Gwamnatin jihar Jigawa za ta ba manoma mutum 30,000 tallafi domin bunkasa harkokin noma a jihar. An ware manoman da za su amfana da shirin tallafin.
Dakarun sojojin Najeriya sun yi nasarar hallaka 'yan ta'addan ISWAP a jihar Borno. Sojojin sun samu nasarar ne bayan sun kai farmaki a maboyar 'yan ta'addan.
Sheikh Sani Yahaya Jingir ya yi fatali da yarjejeniyar Samoa inda ya ce da Musulmi da Kirista da sauran masu addinai duk sun ce ba za su amince ba.
Wasu suna tsoron auren jinsi zai halatta amma wata lauya mai suna Aysha Hamman ta jero abin da ya sa yarjejeniyar Samoa ba za ta iya hallata auren a Najeriya ba.
Yan bindiga sun turo sakon gargaɗi da barazana kwanaki kalilan bayan sun shiga garin Maidabino da ke karamar hukumar Ɗanmusa a jihar Katsina, sun sace mutum 50.
Labarai
Samu kari