Rundunar yan sandan jihar Kaduna ta ce bincike ya nuna wasu mutum 17 na da hannu a kisan Malama Ummulkhairi kuma tuni aka gurfanar da su a gaban kotu.
Rundunar yan sandan jihar Kaduna ta ce bincike ya nuna wasu mutum 17 na da hannu a kisan Malama Ummulkhairi kuma tuni aka gurfanar da su a gaban kotu.
Malaman katolika sun yi kira ga gwamnatin tarayya da ta bukaci kwaskwarima kan yarjejeniyar Samoa ko kuma ta janye amincewarta baki daya. Akwai munakisa a ciki.
Babbar kotun jihar Kano dake zaman ta a sakatariyar Audu Bako a nan Kano ta dauki mataki kan shari'ar Hafsat Surajo bisa zargin kashe yaron gidanta.
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya shiga ganawa da gwamnonin Najeriya a fdarsa da ke Abuja. Ganawar na zuwa ne bayan hukuncin da Kotun Koli ta yanke.
'Yan kwadago sun yi magana bayan sun gana da Shugaba Bola Tinubu a fadar shugaban kasa. Sun dage cewa sai an biya N250,000 matsayin mafi karancin albashi.
Kungiyar SERAP ta gargadi gwamnonin jihohi talatin da shida na Najeriya da ministan babban birnin tarayya da su bayyana yadda suka kashe kudaden kananan hukumomi.
Akhaji Aliko Dangote ya dauki nauyin yin ayyuka guda 7 a jami'ar kimiyya da fasaha da ke karamar hukumar Wudil a jihar Kano. Farfesa Musa Yakasai ne ya sanar.
An tsaiko a shari'ar tsohon Ministan wuta a gwamnatin Muhammadu Buhari, Saleh Mamman saboda rashin lafiya inda ya yanke jiki ya fadi. Alkali ya tausaya masa.
Kungiyar kwadago ta ce za ta taya hukumar EFCC yaki da cin hanci da rashawa a Najeriya. Shugaban kungiyar kwadago, Joe Ajaero ne ya bayyana haka a yau Alhamis.
Wata babbar kotun tarayya da ke Abuja ta bayar da umarnin tsare tsohon ministan lantarki, Saleh Mamman a gidan yarin Kuje har sai an duba bukatar neman belinsa.
Labarai
Samu kari