Rundunar yan sandan jihar Kaduna ta ce bincike ya nuna wasu mutum 17 na da hannu a kisan Malama Ummulkhairi kuma tuni aka gurfanar da su a gaban kotu.
Rundunar yan sandan jihar Kaduna ta ce bincike ya nuna wasu mutum 17 na da hannu a kisan Malama Ummulkhairi kuma tuni aka gurfanar da su a gaban kotu.
Gwamna Caleb Mutfwang ya kai ziyara makarantar sakandiren Saint Academy biyo bayan rugujewar wasu ajujuwan makarantar wanda ya yi ajalin mutane 22 a Jos.
Gwamnan jihar Yobe, Mai Mala Buni, ya kara yawan majalisar zartaswar jihar. Gwamnan ya rantsar da sababbin kwamishinoni guda biyu da wasu hadimai.
Sheikh Adam Muhammad Albanin Gombe ya ce a shirye yake da duk wani maras kunya da zai tunkari malami a kan mimbari kan hana zanga zanga yayin hudubar Jumu'a.
Ana tsaka da cece-kuce kan cewa kusoshin gwamnati ba sa iya ganawa da shugaban kasa, Bola Tinubu, gwamnan jihar Gombe Inuwa Yahaya ya samu ganinsa a ranar Juma'a.
Gwamnan jihar Gombe, Inuwa Yahaya ya bayyana cewa shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu a shirye yake ya kawo karshen matsalar tabarbarewar tattalin arziki.
Kungiƴar ƴan kwadago ta ƙasa reshen jihar Ondo ta dare gida biyu kam batun ritayar shugaban ƙungiyar, mutum biyu sun yi ikirarin shugabancin ƙungiyar.
Wani ginin bene mai yawa biyu ya rufto a birnin tarayya Abuja. Ginin ya rufto a kan mutane masu yawa. Mutane da yawa sun makale yayin da aka fara aikin ceto su.
Shugaban ƙasa, Bola Ahmed Tinubu ya yi alhinin abin da ya afku a makarantar sakandire yayin da ɗalibai ke cikin rubuta jarabawa a yankin Jos, babban birnin Filato.
Majalisar dokokin jihar Kaduna ta yiwa dokar zabe ta jihar Kwaskwarima. Majalisar ta soke yin amfani da na'uara wajen kada kuri'a a lokutan zabe.
Labarai
Samu kari