Shugaban kasar Najeriya, Bola Ahmed Tinubu, ya daga darajar karamar Ministar harkokin waje, Bianca Odumegwu-Ojukwu zuwa matsayin Ministar harkokin waje.
Shugaban kasar Najeriya, Bola Ahmed Tinubu, ya daga darajar karamar Ministar harkokin waje, Bianca Odumegwu-Ojukwu zuwa matsayin Ministar harkokin waje.
Babbar kotun tarayya mai zama a Abuja ta hana hukumar IKEC amincewa ko shiga tarukan jam'iyyar ADC na jihohi da tsagin Sanata David Mark ya shirya.
Tsohon gwamnan Kogi, Yahaya Bello bayan guje-guje da hukumar EFCC, zai gurfanar da kansa a gaban Babbar Kotun Tarayya a gobe Alhamis 13 ga watan Yuni a Abuja.
Mai Girma Shugaban Ƙasa, Bola Ahmed Tinubu, ya ce nan ba da jimawa ba zai tura kudirin sabon albashin ma'aikata ga majalisar tarayya domin ta amince da shi.
Sarkin Kano na 15, Aminu Ado Bayero ya rubuta takarda ta musamman ga kwamishinan 'yan sanda a jihar domin samar da tsaro ga al'umma domin hawan salla.
Ranar 12 ga watan Yuni ta koma ranar dimokuradiyya a Najeriya shekarar 2018. Tsohon shugaban kasa Muhammadu Buhari ne ya yi wannan sauyin a lokacin.
Gwamnatin jihar Jigawa ta sanar da shirin dawo da kai dalibai kasar Singapore domin cigaba da karatu. Gwamnan jihar, Umar A. Namadi ne ya sanar da haka.
Hukumar hana yi wa tattalin arzikin kasa ta ce diyar tsohon minista harkokin sufurin jiragen sama, Hadi Sirika na da hannu cikin zargin badakalar kwangila.
Kotun shari’ar musulunci da ke zamanta a filin hockey a jihar Kano ta fusata tare da tura wani magidanci gidan yari bayan an zarge shi da dukan matarsa.
Hadimin shugaba Bola Ahmed Tinubu na musamman kan kafafen sada zumunta, Dada Olusegun ya magantu kan bidiyon faduwar shugaban kasa a yayin bikin ranar dimukuradiyya.
Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya fadi yayin da ake taron ranar dimokradiyya a dandalin Eagle Square a Abuja. Fadar shugaban kasa ta ce ba matsala cikin faduwar.
Labarai
Samu kari