Hukumar zabe ta GOSIEC a Gombe ta bayyana APC a matsayin wadda ta lashe kujerun shugabannin kananan hukumomi 24 da kujerun kansiloli 240 a zaben jihar.
Hukumar zabe ta GOSIEC a Gombe ta bayyana APC a matsayin wadda ta lashe kujerun shugabannin kananan hukumomi 24 da kujerun kansiloli 240 a zaben jihar.
Rundunar yan sandan jihar Kaduna ta ce bincike ya nuna wasu mutum 17 na da hannu a kisan Malama Ummulkhairi kuma tuni aka gurfanar da su a gaban kotu.
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya yi sababbin nade-nade a gwamnatinsa. Shugaban kasan ya nada sabon shugaban hukumar CCT da wasu hukumomi shida.
Shugaban kasa, Bola Tinubu ya nada dan tsohon gwamnan jihar Kwara, Cornelius Oluwasegun Adebayo a matsayin shugaban hukumar NALDA da ke kula da harkokin noma.
Wani barawo ya yi amfani da dabara wajen sace motar dan Taxi, inda ya siya masa farantin farfesu tare da yin awon gaba da motarsa a wani yankin jihar Legas.
An bayyana umarnin hana 'yan kasar waje ci gaba da zama a Sudan saboda a samu damar inganta tsaro bayan barkewar yaki a kasar a shekarar da ta gabata.
Shugaba Bola Tinubu ya amince da nadin surukin shugaban jam'iyyar APC, Abdullahi Ganduje a matsayin hadiminsa na musamman a hukumar kiwon dabbobi.
Shugaban kasa Bola Ahmad Tinubu ya yi sabbin ande-nade masu muhimmanci a gwamnatinsa. An bayyana wadanda suka samu sabbin mukamai a gwamnatin nasa.
Shugaba Bola Tinubu ya amince da nadin tsohon sanatan Kano ta Tsakiya, Bashir Lado da kuma Baffa Dan Agundi daga jihar manyan mukamai a yau Asabar.
An ruwaito cewa, an ceto wasu adadi cikin wadanda gini ya danne a babban birnin tarayya Abuja. Rahoto ya fadi adadin mutanen da kuma yanayin da suke ciki.
Bidiyo ya nuna yadda Umar Bush ya gamu da Aliko Dangote a fadar shugaban kasa a daidai loakcin da ake cewa ya cika dura ashariya saboda neman suna a intanet.
Labarai
Samu kari