Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya yi kyauta ga sababbin jakadun Najeriya. Shugaban kasar ya gwangwaje su da filaye a babban birnin tarayya Abuja.
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya yi kyauta ga sababbin jakadun Najeriya. Shugaban kasar ya gwangwaje su da filaye a babban birnin tarayya Abuja.
Babbar kotun tarayya mai zama a Abuja ta hana hukumar IKEC amincewa ko shiga tarukan jam'iyyar ADC na jihohi da tsagin Sanata David Mark ya shirya.
Hukumar yaki da masu yiwa tattalin arzikin kasa zagon kasa (EFCC) ta bayyana cewa ta kasa cafke Yahaya Bello ne saboda akwai wasu manya da suke ba shi kariya.
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya bayyana cewa gwamnatinsa za ta biya ma'aikata sabon mafi karancin albashi wanda ba zai takura mata ba ko kadan.
Gwamnan jihar Anambara, Charles Soludo ya yi kira kan a rage albashin yan siyasa a Najeriya. Ya ce ya kamata a dawo dasu kan mafi karancin albashi.
Ana daf da gudanar da bikin sallah babba a Najeriya, Kiristoci a jihar Kaduna sun taya Musulmai share filin idi domin gudanar da salla ranar Lahadi 16 ga watan Yuni.
Mataimakin shugaban kasa, Sanata Kashim Shettima ya yi kira na musamman ga likitoci masu son tafiya kasashen ketare neman aiki kan su zauna a Najeriya.
Kungiyar kwadago ta kasa (NLC) ta musanta cewa ta cimma yarjejeniya da gwamnatin tarayya kan batun mafi karancin albashin da za a biya ma'aikatan Najeriya.
Rundunar ‘yan sandan Kano ta musanta karbar wasikar sarkin Kano na 15 Aminu Ado Bayero kan neman tsaro domin gabatar da bikin hawan sallah babba.
Gwamnan Kano Abba Kabir Yusuf ya taya mazauna jihar murnar zagayowar ranar dimukuradiyya a Najeriya tare da bayanan halin da gwamnatinsa ta ke ciki.
A yau Alhamis, 13 ga watan Yuni, babbar kotun tarayya ta tsara yanke hukunci kan ko tana da hurumin sauraron shari'ar masarautar Kano da ta ki ƙarewa.
Labarai
Samu kari