Babbar kotun tarayya mai zama a Abuja ta hana hukumar IKEC amincewa ko shiga tarukan jam'iyyar ADC na jihohi da tsagin Sanata David Mark ya shirya.
Babbar kotun tarayya mai zama a Abuja ta hana hukumar IKEC amincewa ko shiga tarukan jam'iyyar ADC na jihohi da tsagin Sanata David Mark ya shirya.
Mai martaba Muhammadu Sanusi II zai jagoranci wani gagarumin bikin nadin sarautar karawa wasu hakimai matsayi a Kano. Za a karawa mutane shida matsayi.
Rundunar 'yan sandan jihar Kano ta sanar da cewa ta haram dukkanin bangarori biyu da ke rikicin masarautar Kano gudanar da hawan Sallah a babbar Sallah da ke tafe.
Hukumar da ke lura da asusun bayar da lamunin karatu na kasa (NELFUND) ta tabbatarwa ‘yan Najeriya cewa za ta bawa daliban da su ka dace lamunin karatun.
Kamfanin rarraba wuta na kasa (TCN) ya sanar da lalacewar wutar lantarki a jihar Borno biyo bayan kai hari da wasu bata gari suka yi kan turakan wuta da ke jihar.
Dakarun sojojin Najeriya masu aikin wanzar da zaman lafiya sun samu nasarar hallaka wani gawurtaccen shugaban 'yan bindiga da mayakansa yayin wani artabu a Kaduna.
Shugaban ƙasa, Bola Ahmed Tinubu ya bayyana cewa faɗuwar da ya yi a wurin faretin sojoji ba komai bane illa abin da ake kira dobale a al'adar yarbawa.
Gwamna Dauda Lawal na jihar Zamfara ya koka kan cewa ba shi da iko kan harkokin tsaro a jihar. Gwamnan ya bayyana abin da ke kawo cikas wajen magance 'yan bindiga.
Kungiyar manyan ma’aikatan samar da wtar lantarki ta SSAEAC ta fusat saboda rike hakkokinsu da kamfanin ya yi, wanda ya sa suka tsunduma zanga-zanga.
Hukumar da ke kula da kudin masu ajiya a bankuna (NDIC) ta sanya bankin Heritage da sauran rassansa a sassan kasar nan a kasuwa a matsayinta Na mai sa ido.
Gwamnatin jihar Borno ta samar da taki tirela 100 ga manona a jihar, za a sayar da takin ne kan saukin kashi 50%. Umar Usman Kadafur ne ya kaddamar da shirin.
Labarai
Samu kari