Kakakin jam'iyyar ADC na kasa, Bolaji Abdulahi ya zargi jam'iyyar APC da shirya hana taron 'yan adawa a Ibadan. ADC za ta yi taron ne domin shirya tunkarar APC.
Kakakin jam'iyyar ADC na kasa, Bolaji Abdulahi ya zargi jam'iyyar APC da shirya hana taron 'yan adawa a Ibadan. ADC za ta yi taron ne domin shirya tunkarar APC.
Kamfanin sadarwa na MTN ya bi umarnin NCC, ya fara biyan mutane diyyar karancin sabid da aka yi fama da shi a watan Janairu, 2026, an fara tura katin waya.
Wasu gungun ƴan daba sun kawo tashin hankali a kauswar Masallacin Idi a Kano bayan gwamnati ta ba ƴan kasuwa wa'adin sa'o'i 48 su tashi daga wurin gaɓa ɗaya.
Rundunar sojin saman Najeriya ta kai samame maɓoyar ƴan bindiga a yankin ƙaramar hukumar Bakori da ke jihar Katsina, an kashe ƴan ta'adda kimanin 29.
Tsohon gwamnan Kogi, Yahaya Bello bayan guje-guje da hukumar EFCC, zai gurfanar da kansa a gaban Babbar Kotun Tarayya a gobe Alhamis 13 ga watan Yuni a Abuja.
Mai Girma Shugaban Ƙasa, Bola Ahmed Tinubu, ya ce nan ba da jimawa ba zai tura kudirin sabon albashin ma'aikata ga majalisar tarayya domin ta amince da shi.
Sarkin Kano na 15, Aminu Ado Bayero ya rubuta takarda ta musamman ga kwamishinan 'yan sanda a jihar domin samar da tsaro ga al'umma domin hawan salla.
Ranar 12 ga watan Yuni ta koma ranar dimokuradiyya a Najeriya shekarar 2018. Tsohon shugaban kasa Muhammadu Buhari ne ya yi wannan sauyin a lokacin.
Gwamnatin jihar Jigawa ta sanar da shirin dawo da kai dalibai kasar Singapore domin cigaba da karatu. Gwamnan jihar, Umar A. Namadi ne ya sanar da haka.
Hukumar hana yi wa tattalin arzikin kasa ta ce diyar tsohon minista harkokin sufurin jiragen sama, Hadi Sirika na da hannu cikin zargin badakalar kwangila.
Kotun shari’ar musulunci da ke zamanta a filin hockey a jihar Kano ta fusata tare da tura wani magidanci gidan yari bayan an zarge shi da dukan matarsa.
Labarai
Samu kari