Rundunar yan sandan jihar Kaduna ta ce bincike ya nuna wasu mutum 17 na da hannu a kisan Malama Ummulkhairi kuma tuni aka gurfanar da su a gaban kotu.
Rundunar yan sandan jihar Kaduna ta ce bincike ya nuna wasu mutum 17 na da hannu a kisan Malama Ummulkhairi kuma tuni aka gurfanar da su a gaban kotu.
Rundunar sojin Najeriya ta yi manyan sauye-sauye domin inganta tsaro. Lamarin ya shafi makarantun soji, rundunonin yaki, kamfanonin soji da sauransu
Gwamnatin tarayya ta kara bayani ga a'lumma kan cewa nan gaba kadan farashin kayan abinci zai sauka kasa saboda matakai da ta dauka in ji ministan noma.
Gwamnan jihar Edo, Godwin Obaseki, ya raba kwamishinan lafiya na jihar da mukaminsa. Gwamnan ya umarce shi ya bayar da kayan gwamnati da ke hannunsa.
Jami'iyyar APC mai mulki ta bukaci matasan Najeriya su hakura da zanga zanga da suke ta shirye shiryen farawa saboda matsalolin da zai iya haifarwa ga Najeriya.
Kakakin majalisar wakilai, Abbas Tajudeen ya bayyana cewa matsalar rashin tsaro a Arewacin Najeriya ta samu asali ne saboda ayyukan hako ma'adanai ba busa ka'ida ba.
Shugaban kasa Bola Tinubu ya tsige Olufemi Adekanmbi daga mukaminsa na Kodinetan shirin Hydrocarbon Pollution Remediation Project (HYPREP) sa’o’i 48 bayan nadin sa.
Shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu na jagorantar taron majalisar zartaswa FEC a fadar gwamnati da ke birnin tarayya Abuja yau Litinin, 15 ga watan Yuli, 2025.
Shugaban bankin cigaban Afrika (ADB) Akinwumi Adesina ya ce bude boda domin shigo da abinci zai mayar da Najeriya baya sosai ta bangaren harkokin noma.
Babbar kotun jiha da ke zamanta a Kano ta kawo karshen rikicin masarautar Kano, ta yanke hukunci a yau Litinin na haramtawa Sarki Ado Bayero bayyana kansa da sarki.
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu zai kaddamar da shirin ba da rance ga dalibai masu karatu a makarantun gaba da sakandire a Najeriya a ranar Laraba.
Labarai
Samu kari