Fadar shugaban kasa ta yi martani ga Sanusi II kan sukar Bola Tinubu d aya yi kan ciwo bashi duk da cire tallafin man fetur da aka yi a Najeriya.
Fadar shugaban kasa ta yi martani ga Sanusi II kan sukar Bola Tinubu d aya yi kan ciwo bashi duk da cire tallafin man fetur da aka yi a Najeriya.
Kamfanin sadarwa na MTN ya bi umarnin NCC, ya fara biyan mutane diyyar karancin sabid da aka yi fama da shi a watan Janairu, 2026, an fara tura katin waya.
Kungiyar manyan ma’aikatan samar da wtar lantarki ta SSAEAC ta fusat saboda rike hakkokinsu da kamfanin ya yi, wanda ya sa suka tsunduma zanga-zanga.
Hukumar da ke kula da kudin masu ajiya a bankuna (NDIC) ta sanya bankin Heritage da sauran rassansa a sassan kasar nan a kasuwa a matsayinta Na mai sa ido.
Gwamnatin jihar Borno ta samar da taki tirela 100 ga manona a jihar, za a sayar da takin ne kan saukin kashi 50%. Umar Usman Kadafur ne ya kaddamar da shirin.
Bayan Shugaba Bola Tinubu ya maka gwamnoni 36 a kotu kan ƴancin ƙananan hukumomi, kotun ta tanadi hukunci kan shari'ar a yau Alhamis 13 ga watan Yuni.
Hukumar yaki da masu yiwa tattalin arzikin kasa zagon kasa (EFCC) ta bayyana cewa ta kasa cafke Yahaya Bello ne saboda akwai wasu manya da suke ba shi kariya.
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya bayyana cewa gwamnatinsa za ta biya ma'aikata sabon mafi karancin albashi wanda ba zai takura mata ba ko kadan.
Gwamnan jihar Anambara, Charles Soludo ya yi kira kan a rage albashin yan siyasa a Najeriya. Ya ce ya kamata a dawo dasu kan mafi karancin albashi.
Ana daf da gudanar da bikin sallah babba a Najeriya, Kiristoci a jihar Kaduna sun taya Musulmai share filin idi domin gudanar da salla ranar Lahadi 16 ga watan Yuni.
Mataimakin shugaban kasa, Sanata Kashim Shettima ya yi kira na musamman ga likitoci masu son tafiya kasashen ketare neman aiki kan su zauna a Najeriya.
Labarai
Samu kari