Rundunar yan sandan jihar Kaduna ta ce bincike ya nuna wasu mutum 17 na da hannu a kisan Malama Ummulkhairi kuma tuni aka gurfanar da su a gaban kotu.
Rundunar yan sandan jihar Kaduna ta ce bincike ya nuna wasu mutum 17 na da hannu a kisan Malama Ummulkhairi kuma tuni aka gurfanar da su a gaban kotu.
Rundunar sojin Najeriya ta yi manyan sauye-sauye domin inganta tsaro. Lamarin ya shafi makarantun soji, rundunonin yaki, kamfanonin soji da sauransu
Gwamnan jihar Bauchi, Bala Mohammed, ya kori babban mai ba shi shawara kan harkokin tsaro. Ya umarce shi ya mika ragamar ofishinsa ga babban jami'in tsaron gwamna.
Kasashe da dama na mayar da hankali wajen harkar ilmi. Akwai kasashen da suka yi fice wajen samar da ilmin boko ga mutanensu. Mun jero 10 daga cikinsu.
Gwamnatin jihar Kano ta maka tsohon kwamishinan kananan hukumomi, Murtrala Sule Garo, a gaban kotu. Ana zarginsa da sama da fadi da Naira biliyan 24.
Kotun daukaka kara da ke zamanta a birnin tarayya Abuja ta sanya ranar Laraba domin fara sauraron kararrakin da ke gabanta kan rikicin masarautar Kano.
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya umarci babban hafsan tsaro na kasa ya tabbatar ya kawo karshen satar mai da fasa bututun mai cikin kankanin lokaci.
Gwamna Ahmed Usman Ododo na jihar Kogi ya gwangwaje matasa nasu yiwa ƙasa hidima da aka tura jihar da kyautar makudan kudi don su ji daɗin yin aiki.
Oba Rilwan Akiolu ya roki 'yan Najeriya su kara hakuri da gwamnatin Bola Tinubu, tare da bukatar a mayar da Legas babban birnin tarayyar kasar nan.
Ministan ilimi farfesa Tahir Mamman ya karyata batun cewa gwamnatin tarayya na shirin cefanar da jami'o'in Najeriya. Ya ce wasu sababbin tsare tsare ne aka kawo.
Kungiyar Arewa Youth Consultative Forum ta shawarci matasa kan yadda za su yi zanga zanga ba tare da samun matsala ba. Ta kuma bukaci gwamnati ta dauki mataki.
Labarai
Samu kari