Wata babbar kotun jihar Kogi ta yanke hukunci a karar da tsohon gwamna Yahaya Bello, ya shigar kan Sanata Natasha Akpoti-Uduaghan kan zargin bata suna.
Wata babbar kotun jihar Kogi ta yanke hukunci a karar da tsohon gwamna Yahaya Bello, ya shigar kan Sanata Natasha Akpoti-Uduaghan kan zargin bata suna.
Yayin da ake shirye shiryen babbar Sallah, wasu gwamnoni sun fara kokarin biyan ma'aikata albashi yayin da wasu kuma suka raba masu goron sallah.
Gwamna Mai Mala Buni na jihar Yobe ya umarci ma'aikatar kuɗi da ta kananan hukumomi su biya albashin watan Yuni, 2024 gabanin ranar Babbar Sallah.
Wata kungiya mai zaman kanta ta bukaci shugaban kasa Bola Tinubu ya sanya wa'adi ga shugabannin tsaro kan magance matsalar tsaro a Najeriya baki daya.
Awa 48 da kama wasu barayin shanu a kasuwar Abaji da ke Abuja, an kuma kama wasu mutane biyu za su sayar da raguna biyu da ake zargin na sata ne a Gwagwalada
Gobe Asabar ne mahajjata za su yi hawan Arafa a kasar Saudi Arabia kamar yadda aka sanar. Sheikh Isa Ali Pantami ya bayyana nau'ukan ibada da ake son yi a ranar.
Kotu ta bayar da umarnin tsare wasu jami’an hukumar samar da wutar lantarki ta karkara (REA), Umar Musa Karaye da Emmanuel Titus Pada a gidan yari.
Hukumar karbar korafe-korafe da yaki da rashawa ta jihar Kano ta bayyana kama wasu ma’aiakatan gwamnati guda biyu kan zargin sayar da takardun aiki ga mazauna jihar.
Lauyan kare hakkin dan Adam, Femi Falana, ya ce gwamnatin tarayya da na jihohi za su iya biyan mafi karancin albash idan aka yi amfani kudin sata da aka kwato.
Jam'iyyar PDP a jihar Neja ta caccaki gwamnan jihar Umar Bago kan ziyarar da ya kai kasar Saudiyya tare da mataimakinsa da wasu manyan jami'an gwamnati.
Labarai
Samu kari