Rundunar yan sandan jihar Kaduna ta ce bincike ya nuna wasu mutum 17 na da hannu a kisan Malama Ummulkhairi kuma tuni aka gurfanar da su a gaban kotu.
Rundunar yan sandan jihar Kaduna ta ce bincike ya nuna wasu mutum 17 na da hannu a kisan Malama Ummulkhairi kuma tuni aka gurfanar da su a gaban kotu.
Rundunar sojin Najeriya ta yi manyan sauye-sauye domin inganta tsaro. Lamarin ya shafi makarantun soji, rundunonin yaki, kamfanonin soji da sauransu
Kungiyar yan kwadago ta yi barazanar tafiya yajin aiki na tsawon kwana 30 idan majalisa ta yi doka marar kan gado kan karin albashin ma'aikata a fadin Najeriya.
Tsohon gwamnan jihar Kogi, Yahaya Bello, ya sake gabatar da sabuwar bukata a gaban babbar kotun tarayya da ke Abuja kan tuhumar da EFCC ke yi masa a badakalar N80bn.
Mutane biyar daga cikin wadanda 'yan bindiga suka sace a kauyen Dan Isa sun kubuta. An yi jana'izar mutum biyar bayan ban sake gano gawar mutum daya a daji.
Mataimakin shugaban majalisar dokokin Najeriya, Sanata Barau Jibrin ya kaddamar da rabon taki ga manoma a dukkan kananan hukumomin jihar domin bunkasa noma.
Shugaban jam'iyyar APC na kasa, Abdullahi Umar Ganduje ya bayyana dalilin da ake kara samun cin hanci da rashawa a gwamnatin Najeriya. Ya ce hukumomi sun gaza.
Garuruwa 94 ne ake fargabar ruwa zai shanye saboda mamakon ruwan sama da za a yi na kwanaki biyar- daga ranar Talata 16 Yuli, 2024 zuwa 20 Yuli, 2024.
Shugaban masu rinjaye na majalisar dokokin jihar Kano, Lawal Hussain ya bayyana cewa a yanzu haka Aminu Ado Bayero bai cikin sarakunan jihar a lissafin hukuma.
Gwamnatin jihar Kano karkashin jagorancin Gwamna Abba Kabir Yusuf, ta sake tuhumar tsohon gwamnan jihar, Abdullahi Umar Ganduje, kan zargin cin hanci da rashawa.
Rahotannin da muke samu yanzu na nuni da cewa mahaifiyar fitaccen mawakin siyasa, Dauda Kahutu Rarara ta kubuta daga hannun 'yan bindiga bayan sati uku.
Labarai
Samu kari