Wata babbar kotun jihar Kogi ta yanke hukunci a karar da tsohon gwamna Yahaya Bello, ya shigar kan Sanata Natasha Akpoti-Uduaghan kan zargin bata suna.
Wata babbar kotun jihar Kogi ta yanke hukunci a karar da tsohon gwamna Yahaya Bello, ya shigar kan Sanata Natasha Akpoti-Uduaghan kan zargin bata suna.
Babbar Kotun Tarayya ta ci tarar gwamnatin Kano N10m bayan umarnin cafke Sarkin Kano na 15, Aminu Ado Bayero inda ta ce hakan ya saba dokar ƴancin ɗan Adam.
Jagoran Ɗarikar Tijjaniyya kuma ɗaya daga cikin iyalan Shehi Ibrahim Nyass =a nesanta kansa da takardar da aka ce ya nemi Sanusi II ya sauka daga Sarkin Kano.
Hukumar tsaron fararen hula ta NSCDC ta bayyana cewa ta kammala shirye-shiryen tabbatar da tsaron dukiya da rayukan jama’a a domin gudanar da bikin sallah.
Wata kotu da ke zamanta a Abeokuta ta kama wani matashi mai shekaru 35, Kabiru Lawal da laifin zambar rago da tumaki sannan ya cefanar da su ya kalmashe kudin.
Shugaban Ɗangote Group, Alhaji Aliko Ɗangote ya bayyana shirinsa na ƙara yawan man fetur ɗin da matatarsa za ta iya ajiyewa daga 4.78bn zuwa 5.3bn.
Gwamnatin tarayya karkashin jagorancim Bola Ahmed Tinubu ta ayyana ranakun hutu na babbar Sallah wadda za a yi ranar Lahadi, 16 ga watan Yuni, 2024.
Yayin da kotu ta yi hukunci kan korafin Sarkin Kano na 15, Aminu Ado Bayero, dubban jama'a sun tarbe shi yayin da ya ke dawowa daga masallacin Juma'a.
Ramin hako ma'adanai ya sake ruftawa da mutane a jihar Niger da ke Aewacin Najeriya. Shugaban hukumar NSEMA, Abdullahi Baba-Arah ya ce mutane uku sun rasu.
Duba da halin matsin rayuwa da ‘yan Najeriya ke fuskanta ga kuma sallah babba na tunkarowa, wani malamin addinin musulunci, Dr Tajudeen Adebayo ya shawarci musulmi.
Labarai
Samu kari