Rundunar sojin Najeriya ta yi manyan sauye-sauye domin inganta tsaro. Lamarin ya shafi makarantun soji, rundunonin yaki, kamfanonin soji da sauransu
Rundunar sojin Najeriya ta yi manyan sauye-sauye domin inganta tsaro. Lamarin ya shafi makarantun soji, rundunonin yaki, kamfanonin soji da sauransu
Rundunar sojin Najeriya ta yi manyan sauye-sauye domin inganta tsaro. Lamarin ya shafi makarantun soji, rundunonin yaki, kamfanonin soji da sauransu
Hukumar JAMB ta bayyana cewa maki 140 ne mafi ƙarancin makin shiga jami'o'i a fadin kasar nan. A bangaren foliteknik da kwalejojin ikimi na Najeriya, maki 100 ne.
Shugaba Muhammadu Buhari ya bayyana N70,000 a matsayin sabon mafi karancin albashi da za a rika biyan ma'aikatan Najeriya yayin da ya dauki muhimman alkawura.
Biyo bayan magana da Sheikh Aminu Ibrahim Daurawa ya yi a kan tsige Sanata Ali Ndume, matasa sunyi martani mai zafi kan lamarin inda suka bukaci yin zanga zanga.
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu, ya sanya labule da shugabannin kungiyoyin kwadago a fadarsa da ke Aso Rock Villa. Za su tattauna kan mafi karancin albashi.
Jami'an tsaro a babban birnin tarayya Abuja sun hana hadakar kungiyar manyan ma'aikatan makarantu ta SSANNU da NASU gudanar da zanga-zanga a babban birnin.
Rahotanni sun tabbatar da cewa an tsinci gawar wani sojan Najeriya da ya yi ritaya a cikin daki a birnin Jos na jihar Plateau. Za a fara bincike kan lamarin.
Ministan Ilimi, Farfesa Tahir Mamman, ya sake bayar da wani sabon umarni dangane da adadin shekarun da ake bukatar dalibai su kai kafin shiga manyan makarantu.
Mambobin Majalisar Wakilai a Najeriya sun zaftare albashinsu da 50% domin tallafawa al'umma yayin da mutane ke cikin mawuyacin hali na tsadar rayuwa a kasar.
Rundunar sojin Najeriya ta sanar da cafke miyagu takwas da ake zargi aikata manyan laifuffuka a jihar Filato dauke da tarin makamai, ana neman wasu ruwa a jallo.
Labarai
Samu kari