Rundunar sojin Najeriya ta yi manyan sauye-sauye domin inganta tsaro. Lamarin ya shafi makarantun soji, rundunonin yaki, kamfanonin soji da sauransu
Rundunar sojin Najeriya ta yi manyan sauye-sauye domin inganta tsaro. Lamarin ya shafi makarantun soji, rundunonin yaki, kamfanonin soji da sauransu
Rahotanni sun ce an kashe shugaban Miyetti Allah na Benue, Ardo Muhammad, da wani mutum bayan harin kwanton bauna a Otukpo yayin da ake ci gaba da bincike.
NLC ta bayyana dalilin da ya sa kungiyoyin kwadago suka ki amincewa da tayin Shugaba Bola Tinubu na biyan N250,000 a matsayin mafi karancin albashi.
Wata kotun shari’ar Musulunci da ke zamanta a Rijiyar Zaki, ta sanya ranar 1 ga Agusta domin yanke hukunci kan matashin da ake zargin ya kashe masallata a Kano.
An shiga tashin hankali a Edo yayin da 'yan ta'adda suka yi kokarin kashe mataimakin gwamnan jihar, Philip Shaibu lokacin da yake hanyar komawa kan kujerarsa.
Dan Gwamna Babagana Umara Zulum ya karyata zargin da ake masa na an tsare shi a kasar Indiya bisa laifin kashe wani dan kasar China a gidan rawa da daddare.
Sarkin Kano, Muhammadu Sanusi II ya yabawa Gwamna Abba Kabir kan matakin raba takin zamani ga al'umma inda ya ce hakan zai taimaka wurin samar da abinci.
Hukumar da ke da alhakin shirya jarabawar share fagen shiga jami'o'i a Najeriya ta bayyana sunayen ɗalibai 13 da suna nuna hazaƙa a jarabawar UTME 2024.
Kungiyar kwadago ta yi barazanar shiga yajin aikin saboda kin biyan manyan ma’aikatan jami’o’in Najeriya SSANU albashin watanni hudu da gwamnatin tarayya ta yi.
'Yan majalisar wakilai sun bukaci 'yan Najeriya da kada su shiga cikin zanga-zangar da ake shirin fara kasar nan. Sun bukaci a yiwa gwamnati uzuri.
Kungiyar gwamnonin PDP ta bayyana cewa tana tareda ƴan kwadago wajen ganin a ƙarawa ma'aikata albashi, sai dai ta ce a duba ƙarfin arzikin gwamnatoci.
Labarai
Samu kari