Shugaba Tinubu ya rantsar da Dr. Muttaqha Rabe Darma a matsayin Ministan Gidaje yau 24 ga Afrilu, 2026, domin magance matsalar karancin gidaje a Najeriya.
Shugaba Tinubu ya rantsar da Dr. Muttaqha Rabe Darma a matsayin Ministan Gidaje yau 24 ga Afrilu, 2026, domin magance matsalar karancin gidaje a Najeriya.
Wata babbar kotun jihar Kogi ta yanke hukunci a karar da tsohon gwamna Yahaya Bello, ya shigar kan Sanata Natasha Akpoti-Uduaghan kan zargin bata suna.
Tsohon shugaban kasa Muhammadu Buhari ya nuna farin cikinsa kan yadda 'yan Najeriya masu yawa suka koma gona domin noma abin da za su ci a kasar nan.
Shugaba Bola Tinubu ya amince da nadin Mista Ayodeji Ariyo Gbeleyi a matsayin shugaban hukumar kamfanonin gwamnati (BPE). Gbeleyi tsohon kwamishinan Legas ne.
Sakataren jam'iyyar APC na kasa, Sanata Ajibola Basiru, ya bukaci 'yan Najeriya da su ci gaba da yiwa Shugaba Bola Tinubu addu'a domin ya samu nasara a gwamnatinsa.
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya bukaci 'yan Najeriya da su kasance masu yi sadaukarwa domin kasar nan ta samu ci gaba mai dorewa da ake bukata.
Rundunar ‘yan sandan jihar Kano ta bayyana gamsuwarta da yadda aka gudanar da Sallar Eid el-Kabir cikin kwanciyar hankali da lumana a fadin jihar.
Sarkin Kano na 16 Alhaji Muhammadu Sanusi II ya gudanar da hawan Sallah kamar yadda aka saba a birnin Kano. Sarkin ya jagoranci Sallah Idi a masallacin Kofar Mata.
Gwamnatin jihar Kano karkashin jagorancin Gwamna Abba Kabir Yusuf ta nuna rashin amincewa da hukuncin kotu wanda ya sanya mata tarar N10m kan Aminu Ado Bayero.
A yayin da al'ummar Musulmi za su gudanar da Sallar Idin bana a yau Lahadi, fadar shugaban kasar Najeriya ta ce Bola Tinubu zai gudanar da burin Sallarsa a Legas.
Gwamnan jihar Zamfara, Dauda Lawal, ya karrama wasu daga cikin jami'an tsaro na rundunar Askarawan Zamfara kan kwazon da suka nuna wajen yakar 'yan bindiga.
Labarai
Samu kari