Shugaba Tinubu ya rantsar da Dr. Muttaqha Rabe Darma a matsayin Ministan Gidaje yau 24 ga Afrilu, 2026, domin magance matsalar karancin gidaje a Najeriya.
Shugaba Tinubu ya rantsar da Dr. Muttaqha Rabe Darma a matsayin Ministan Gidaje yau 24 ga Afrilu, 2026, domin magance matsalar karancin gidaje a Najeriya.
Bankin CBN a Najeriya ya kara kudin mallakar katin ATM zwa N1500. An sau karin kashi 50 cikin 100 a kan kudin da ake biya a baya. Lamarin zai shafi harkar POS.
Gwamnatin jihar Kaduna ta bayyana yadda ta ke kashe N4b domin ciyar da dalibai 25,000 a makarantun kwana a jihar. Dakta Fauziyya Ada ce ta bayyana haka.
Gwamnatin tarayya ta wanke kanta daga wahalhalun da ‘yan Najeriya ke fama da shi, tare da bayyana wadanda ta ke zargi da laifin rugurguza tattalin arzikin kasa.
Wasu matasa sun tada hargitsi a wurin naɗin sabon basaraken Nkomoro a ƙaramar hukumar Ezza ta Arewa da ke jihar Ebonyi, sun lalata motocin jami'ai.
Hukumar kididdiga ta kasa ta bayyana jihohin da farashin kayan abinci ya fi kamari a lokacin da 'yan Najeriya ke fafutukar neman kudin da za su ciyar da kansu.
Hukumar kiyaye hadura ta kasa FRSC ta sanar da cewa hadarin mota ya yi sanadiyyar mutuwar mutane biyu a jihar da jikkata da dama. Florence Okpe ce ta sanar.
Manoma a Dansoshiya da ke karamar hukumar Kiru a Kano sun shiga zaullumin yadda su ke zargin kwamishinan ma'aikatar noma da kokarin kwace gonakinsu.
Masana'antar shirya fina-finai ta Nollywood ta sake shiga jimami bayan rasuwar fitacciyar jarumarta, Stella Ikwuegbu da aka fi sani da Madam Koikoi a jiya Lahadi.
Mai alfarma Sarkin Musulmi, Alhaji Sa'ad Abubakar III, ya bukaci shugabanni da su kara kaimi wajen ciro 'yan Najeriya daga cikin halin kuncin da suke a ciki.
Masana sun bayyana illolin da ke tattare da kwana da garwashin wuta domin jin dumi. An fadi kuma mafita ga abin da ya kamata a yi idan za a ji dumi a sanyi.
Labarai
Samu kari