Rundunar sojin Najeriya ta yi manyan sauye-sauye domin inganta tsaro. Lamarin ya shafi makarantun soji, rundunonin yaki, kamfanonin soji da sauransu
Rundunar sojin Najeriya ta yi manyan sauye-sauye domin inganta tsaro. Lamarin ya shafi makarantun soji, rundunonin yaki, kamfanonin soji da sauransu
Rahotanni sun ce an kashe shugaban Miyetti Allah na Benue, Ardo Muhammad, da wani mutum bayan harin kwanton bauna a Otukpo yayin da ake ci gaba da bincike.
'Yan bindiga sun hallaka shugaban matasa na kungiyar Miyetti Allah a jihar Plateau mai suna Yakubu Muhammad a daren jiya Alhamis 18 ga watan Yulin 2024.
Gwamnatin Mai Mala Buni ta roki al'umar jihar Yobe da su guji shiga zanga-zangar gama gari da wasu ke kokarin haɗawa a kasar nan saboda matsin tattalin arziki.
Rundunar 'yan sandan jihar Katsina ta bayyana nasarar damke wasu mutane hudu da ke tattara bayanan sirri kan jama'a su na mikawa masu garkuwa da mutane.
Malamin Musulunci a jihar Sokoto, Murtala Bello Asada ya caccaki gwamnatin Bola Tinubu da masu kushe zanga-zanga tare da kiran kawo karshen mulkinsa.
Kungiyar Ohanaeze ta kabilar Ibo ta umurci yan kabilar su nisanci zanga zanga a dukkan sassan Najeriya saboda kaucewa fadawa rikici da suka saba yi a baya.
Hukumar JAMB ta koka kan yadda bayar da gurbin karatu ba bisa ƙa'ida ba ya zama ruwa dare a manyan makarantun Najeriya, ta faɗi sunayen jami'o'i biyar.
Sheikh Ahmad Gumi ya caccaki malaman addinin da ke cewa zanga-zanga haramun ce inda ya ce Allah ne ya aiko matasa domin su dawo da 'yan siyasa cikin hankalinsu.
Gwamna Abba Kabir Yusuf ya gargadi jami'an gwamnatin Kano su guji karkatar da tallafin takin manoman jihar a dukkanin kananan hukumomi 44. Manoma 52, 000 za su samu.
Fadar shugaban ƙasa ta bayyana cewa Bola Tinubu ya yiwa ƴan kwadago alkawarin kai kudirin sabon mafi ƙarancin albashi gaban majalisa ranar Talata.
Labarai
Samu kari