Shugaba Tinubu ya rantsar da Dr. Muttaqha Rabe Darma a matsayin Ministan Gidaje yau 24 ga Afrilu, 2026, domin magance matsalar karancin gidaje a Najeriya.
Shugaba Tinubu ya rantsar da Dr. Muttaqha Rabe Darma a matsayin Ministan Gidaje yau 24 ga Afrilu, 2026, domin magance matsalar karancin gidaje a Najeriya.
Bankin CBN a Najeriya ya kara kudin mallakar katin ATM zwa N1500. An sau karin kashi 50 cikin 100 a kan kudin da ake biya a baya. Lamarin zai shafi harkar POS.
Wasu ƴan bindiga sun kai hari kan mutane a lokacin da suka zauna tattauna wasu batutuwan yankinsu a ƙaramar hukumar Kajuru ta jihar Kaduna, sun kashe mutum 5.
Shehun Borno (Dr) Abubakar Umar-Ibn Garbai Al-Amin El-Kanemi ya bukaci jami'an tsaro su kara kokari wajen yaki da Boko Haram domin kwato wuraren da suke rike dasu.
Rundunar 'yan sanda a birnin Tarayya Abuja ta cafke wasu mutane biyu kan kisan budurwa mai zaman kanta a dakin otal bayan caccaka mata almakashi.
Yan Najeriya sun yi martani mai zafi ga shugaban kasa Bola Tinubu a kan kalaman da ya yi a ranar sallah na kiran mutane su kara hakuri da juriya domin cigaban kasa.
Kungiyar matasan Arewacin Najeriya (AYAF) ta miƙa sakon barka da Sallah ga Sarkin Kano na 15, Aminu Ado Bayero, tare da rokon ya yafewa dukkan maƙiyansa.
Rundunar 'yan sandan Kano ta yi tir da wasu da har yanzu ba a kai ga gano su ba da su ka yi wa sarki Muhammadi Sanusi II ihu yayin dawowarsa daga masallaci.
Yayin da musulmi ke gudanar da sallar layya a bana, masana sun bayar da shawarwari kan yadda za a yi ta'ammali da nama ba tare da an samu matsalolin lafiya ba.
Hukumar kwastam ta ce ta gano jami'anta da suke taimakawa dilolin kwaya wajen shigo da haramtattun kayayyaki Najeriya. Shugaban hukumar ne ya fadi haka.
Sarkin Kano na 16, Malam Muhammadu Sanusi II ya bayyana yadda ya ke son al'umma su tuna shi ta hanyar yi masa addu'a bayan ya koma ga mahallicinsa nan gaba.
Labarai
Samu kari