Shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ya amince da kafa sabuwar hukumar fasahar lafiya ta zamani da za ta inganta harkokin kiwon lafiya ga yan Najeriya.
Shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ya amince da kafa sabuwar hukumar fasahar lafiya ta zamani da za ta inganta harkokin kiwon lafiya ga yan Najeriya.
Ana zargin an ba malamai N16m domin su hana matasa zanga-zanga. Sheikh Mansur Sokoto ya tanka masu cewa gwamnatin Bola Tinubu ta ba malamai kudi.
Shugaban ƙasa, Bola Tinubu ya yi ruwan mukamai a makon da ya gabata musamman ranar Asabar, 13 ga watan Yuli, 2024, ya naɗa yayan manya a muƙamai.
Gwamnan jihar Osun, Ademola Adeleke, ya bayyana cewa gwamnatinsa za ta biya ma'aikata sabon mafi karancin albashi na N70,000 da aka amince da shi a kasa.
Bayan kungiyar kwadago da gwamnatin tarayya sun amince da karin mafi karancin albashi zuwa N70,000, Legit ta bayyana kalubale da ke kan ma'aikata da yan kwadago.
Legit ta yi waiwaye kan yadda zanga zangar adawa da cire tallafin mai ta gudana a Najeriya a shekarar 2012 da zanga zangar End SARS a shekarar 2020 lokacin Buhari.
Tsohon babban mai tsawatarwa na majalisar dattawa, Sanata Ali Ndume, ya ki karbar nadin da aka yi masa na shugaban kwamiti a majalisar dattawa ta 10.
Tsohon Sanata mai wakiltar Kaduna ta tsakiya, Shehu Sani ya ga rashin dacewar matakin da gwamnatin tarayya ta dauka a kan daliban masu kananan shekaru.
Gwamna Abba Kabir Yusuf na jihar Kano ya miƙawa sarkin Gaya, Alhaji Aliyu Abdulƙadir takardar naɗinsa bayan dawo da shi kan karagar mulki ranar Laraba.
Wani fusataccen Fasto a jihar Enugu mai suna Linus Okwu ya zane mambobin cocinsa saboda sun ki share harabar wurin ibadar yadda ya umarce su gaba daya.
Labarai
Samu kari