Firaministan Isra’ila Benjamin Netanyahu ya bayyana cewa ya warke daga cutar daji bayan an gano ta a farkon mataki kuma aka yi masa magani cikin nasara.
Firaministan Isra’ila Benjamin Netanyahu ya bayyana cewa ya warke daga cutar daji bayan an gano ta a farkon mataki kuma aka yi masa magani cikin nasara.
Bankin CBN a Najeriya ya kara kudin mallakar katin ATM zwa N1500. An sau karin kashi 50 cikin 100 a kan kudin da ake biya a baya. Lamarin zai shafi harkar POS.
Hukumar yan sanda ta kasa (PSC) ta bukaci shugaba Bola Tinubu ya gaggauta korar sufeton yan sanda IGP Kayode Egbetokun kan bankado bakala da ya yi.
Tsohon gwamnan jihar Kano, Sanata Rabiu Musa Kwankwaso ya jajantawa tsohon shugaban Majalisar Dattawa, Bukola Saraki kan rasuwar mahaifiyarsa a jiya Talata.
Babbar kotun tarayyya ta yi hukunci kan bukatar Abba Kyari ta neman sabon beli. Kotu mai zama a birnin tarayya Abuja ta ki amincewa da sabuwar bukatar.
Wata gobara ta tashi a daya daga rukunin shagunan dake Ado Bayero Mall a hanyar Zoo Road a jihar Kano, wanda ake zargin ta yi barnar kayan da yawa.
Rahotanni sun tabbatar da cewa wani Alhaji da ya fito daga jihar Plateau ya riga mu gidan gaskiya a Saudiyya. Alhajin ya rasu ne bayan ya yi jinya a asibiti.
Rundunar ‘yan sandan jihar Legas ta sanar da kama wani matashi mai shekaru 35 bayan ya yi yunkurin kwace tasin da ya hau a hanyar filin jirgin saman jihar.
An samu mummunan hadarin mota a kan hanyar Abuja zuwa Keffi a yammacin jiya Talata. Babbar mota ta markade mutane hudu da ke cikin karamar motar har lahira.
Shugaban majalisar dattawa, Sanata Goodwill Akpabio ya bayyana cewa an zabi dalibai sama da 30,000 domin samun lamunin karatun NELFUND da Bola Tinubu ya kawo.
Gwamna Siminalayi Fubara na jihar Ribas ya rantsar da sabbin shugabannin riko na kananan hukumomi 23 na jihar. An yi bikin rantsuwar a Fatakwal a ranar Laraba.
Labarai
Samu kari