Shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ya amince da kafa sabuwar hukumar fasahar lafiya ta zamani da za ta inganta harkokin kiwon lafiya ga yan Najeriya.
Shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ya amince da kafa sabuwar hukumar fasahar lafiya ta zamani da za ta inganta harkokin kiwon lafiya ga yan Najeriya.
An samu rahoton cewa mutane da ke aiki da Sunday Igboho domin farautar 'yan bindiga sun hadu da fushin 'yan bindiga. An yi wa mutanen Igboho jina-jina.
Gwamnan jihar Borno, Farfesa Babagana Umara Zulum ya fara shirin farfado da kamfanoni a jihar domin kawo cigaban Arewa. Za a samar da kamfanin tumatur da takalama
Wani jami'in dan sanda ya yi sanadiyyar raba mahaifinsa da duniya a jihar Borno. Jami'in dan sandan ya hallaka mahaifinsa ne bayan ya bude masa wuta.
Kungiyar kare hakkin dan Adam ta Amnesty International ta caccaki gwamnatin tarayya ta kama matashin dan tiktok, Junaidu Abdullahi bisa furucinsa a tiktok.
Fitaccen lauya daga jihar Kano, Abba Hikima ya shawarci majalisar tarayya da ta tsige shugaban kasa ma damar aka ga ba zai iya magance matsalolin kasar ba.
Bishof a cocin Anglican Diocese da ke Owo a jihar Ondo, Rabaran Stephen Fagbemi ya bi jerin malaman addini da su ka bawa shugaba Tinubu shawara ka halin da ake ciki.
Shugaban rukunin kamfanonin Dangote, Alhaji Aliko Dangote, ya bayyana cewa daya daga cikin attajiran abokansa ya fara yi masa dariya kan matsalar da yake fuskanta.s
Fasinjoji 119 da masu aiki shida ne su ka tsira bayan tayoyin jirgin Jirgin Max Air Boeing 737 da ke shirin tashi daga filin jirgin Yola ya fashe.
Gwamnan jihar Kogi, Ahmed Usman Ododo ya shawarci iyaye kan hana yaransu fita zanga zanga, ya kuma ce an samu masu zanga zangar goyon bayan Bola Tinubu.
Gwamnatin jihar Benue karkashin jagorancin Gwamna Hyacinth Alia, ta yi kira ga 'yan bindiga da su ajiye makamansu su zo a tattauna a teburin sulhu.
Labarai
Samu kari