Yayin da ake maganar sulhu da Iran, shugaban Amurka Donald Trump ya yi barazanar ci gaba da kai hare-hare kan Iran idan har ba a cimma yarjejeniyar zaman lafiya ba.
Yayin da ake maganar sulhu da Iran, shugaban Amurka Donald Trump ya yi barazanar ci gaba da kai hare-hare kan Iran idan har ba a cimma yarjejeniyar zaman lafiya ba.
NiMet ta fitar da hasashen yanayin ranar Juma'a, 24 ga Afrilu, 2026, inda ta ce za a samu ruwan sama da tsawa a sassan Najeriya da kuma zafi a yankin Arewa.
Babbar kotun tarayya da ke zamanta a Kano ta yi wats da dokar da majalisar dokokin Kano ta yi amfani da ita wajen nada Muhammadu Sanusi II sarkin Kano.
Dokar majalisar masarautar Kano ta 2024, wacce ta rusa masarautun jihar guda biyar na nan daram amma kotu ta lalata matakan da gwamnan ya dauka na aiwatar da dokar.
Bankin duniya ya kafawa Najeriya manyan sharudda kafin ya ba ta rancen dala biliyan 1.5. Bankin Duniya ya ce zai iya soke rancen kudin idan aka karya dokokin.
An samu bullar cutar kwalara a jihar Legas inda ta kashe mutane sama da 21 sannan ta kwantar da mutane sama da 400. Gwamnati ta ce suna kokarin shawo lamarin.
Wasu matasa sun yi ajalin wani mai suna Yunusa wanda ɗan Faira ne kan zargin furta kalamai marasa daɗi ga Annabi Muhammad (SAW) a Bauchi da ke Aewacin Najeriya.
Wata babbar kotun jihar Ondo da ke zama a Akure ta yi watsi da kananan hukumomi 33 da gwamnatin marigayi tsohon Gwamna Oluwarotimi Akeredolu ta kirkiro.
Babbar kotun tarayya mai zama a Kano ta sanar da cewa za ta ci gaba da zaman shari'ar kan rigimar sarautar Kano da misalin karfe 2:00 na rana yau Alhamis.
Rundunar ƴan sanda a jihar Kano ta sanar da mutuwar wani mutum guda daya tare da jikkata jami'anta biyu yayin da ake tsaka da shari'ar sarautar Kano.
Gwamnatin tarayya ta bayyana cewa ta yi nasarar gano ma’aikatan bogi da ke zaune a kasashen ketare amma suna karbar albashi daga gwamnatin Najeriya.
Labarai
Samu kari